Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC ta ƙasa, gwamna Mai Mala Buni, ya karbi mataimakin shugaban PDP da wasu jiga-jigai da suka sauya sheka zuwa APC.
Agustan 1998 wasu kwararrun ‘yan siyasa suka kafa jam’iyyar PDP. Jam’iyyar PDP tayi shekaru 16 kan mulki, ta yi shugabanni na kasa 15 daga 1998 zuwa yanzu.
Masu fada aji na jam’iyya mai mulki, APC na reshen jihar Legas sun lashi takobin ganin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya zama shugaban kasar Najeriya a shekarar 2023
Andy Uba yace ana boye nasarorin da Gwamnatin APC ta kawo, musamman a yankin Kudu. ‘Dan takarar Gwamnan APC a Anambra yana sa rai za su lashe zaben Nuwamba.
‘Yan wasan Hausa sun kirkiri fim a kan yadda rikicin Boko Haram ya fara a Najeriya. An nuna yadda kudi ya yi amfani wajen jawo kan hankalin matasa a ta’addanci.
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bada umarnin zurfafa bincike kan faifan bidiyon dake yawo na wani jami'in ɗan sanda yana kaɗa kuri'a a wurin zaben APC na Kano.
Femi Fani-Kayode ya gana da manyan jam’iyyar APC na birnin tarayya Abuja. ‘Dan siyasar yace yana alfahari da shigarsa APC, zai kuma yaki jam’iyyar adawa ta PDP.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC yayin da aka rantsar da 'yan wani tsagi bayan gudanar da zabe da taron gangami a makon da ya gabata a jam'iyyar ta APC a kas
An hangi tsohon gwamnan jihar Kano, Mallam Ibrahim Shekarau, a ranar Talata, a wurin taro tare da Ahmadu Haruna Zago, shugaban jam'iyyar APC na tsagi guda a jih
Siyasa
Samu kari