Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Kwanaki Dr. Goodluck Jonathan ya yi ikirarin bai gallazawa kowa da yake mulki ba. Jama’a sun maida martani sun jero wasu laifuffuka da ake zargin gwamnatinsa.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun shiga zaman tattaunawa saboda neman mafita ga matsalar tsaro dake addabar Najeriya. An ruwaito cewa za su kuma yi batun jam'iyya.
Wakilin Birnin Bauchi ya bayyana yadda aka yi aka tsige shi daga kan sarautarsa. Ya ce akwai hannun gwamnan Bauchi Bala Mohammed dumu-dumu a cikin lamarin.
Matafiya sun shiga mawuyacin hali biyo bayan tsundumawa yajin aikin kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) reshen jihar Kaduna. Sun sayi tikiti sun makale a tasha.
Shugaba Muhammadu Buhari, ya isa kasar Faransa don halartar taron tattalin arzikin kasashen Afrika. An bayyana wasu abubuwan da shugaban zai tattauna akai.
A yau ne duka gwamnonin jam’iyyar PDP za su yi taro a garin Ibadan a farkon makon nan. Ana sa ran duka Gwamnonin PDP 15 za su halarci wannan zaman da za ayi.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan yace a yayin da yake mulki ya sha alwashin ba zai taba amfani da matsayinsa ba wurin ladabtar da jama'a ba ko.
Matasan Najeriya sun ce babu wanda zai iya gyara Najeriya idan ba tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba. Sun ce zasu saya masa fom din takara a kowace jam'i
Shugabannin Tijjaniyya sun bayyana Sanusi a matsayin Alheri ga Najeriya bayan nada khalifa a Najeriya. Sun ce Sasnusi mutum ne mai mutunci da ake har yanzu ake
Siyasa
Samu kari