Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Majalisar jihar Imo ta tsige mataimakin kakakin majalisar bisa wasu dalilai. Rahotannin da muke samu sun bayyana cewa, majalisar ta zauna zama inda aka samu rin
Matasan jihar Benue sun caccaki gwamnansu, sun ce ya kamata ya kama kansa ya yiwa jama'arsa aiki ya kuma biya ma'aikata albashi da fansho ya daina zagin Buhari.
Dmajalisar dokokin tarayya, Dachung Bagos, ya yi zargin cewa ana hantarar tsigaggen kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Ayuba Abok ne saboda fadar gaskiya.
Wata kungiyar matasan arewa mai suna Arewa Youths for Orji Uzor Kalu ta nuna goyon bayanta ga bulaliyar majalisar dattawa, domin zama shugaban kasa na gaba.
Rikicin da ya barke a majalisar dokokin jihar Plateau ya dau sabon salo bayan an ayyana neman tsigaggen kakakin majalisar, Abok Ayuba, ruwa a jallo. An yi fito
Tun bayan kammala zaɓen kananan hukumomi a jihar Kaduna, Gwamna Malam Nasiru El-Rufa'i ya baiwa sabbin ciyamomi shahadar kama aiki ranar Litinin 1 ga Nuwamba
Za a ji yadda Gwamnonin PDP suka raba mukaman shugabannin Jam’iyya na NWC. Kawo yanzu babu labarin wata kujera da aka ba tsagin tsohon gwamna Rabiu Kwankwaso.
Alhaji Abdul’aziz Yari, tsohon gwamnan jihar Zamfara, a ranar Litinin ya ce ba ya da wata niyya ta canja sheka daga jam’iyyar APC zuwa wata jam’iyyar ta daban
Charles Soludo ya bayyana cewa Andy Uba dan boyi-boyi ne a fadar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kuma mai goge wa tsohon shugaban kasan takalmi ne baya.
Siyasa
Samu kari