Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
Rahoto ya bayyana yadda aka gargadi Ahmed Gulak kan zuwa jihar Imo, amma aka ce ya yi biris yace shi dole can zai tafi, an so ya tafi wata jihar Arewa, amma ina
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle, ya sallami dukkan kwamishinoninsa da masu mukaman siyassa na jihar. Kamar yadda takardar da mai bashi shawara.
Jam’iyyar APC ta janye dakatarwar da ta yi wa Hon. Gudaji Kazaure a jihar Jigawa. An dawo da Kazaure cikin jam’iyyar ta APC mai mulki, za a binciki lamarin.
Mohammed, dan Ahmed Gulak, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya ce marigayin ya sa masa albarka da ya kira shi ana gobe za a kashe shi.
Garba Shehu ya yaba da gwamnatin gwamna Ganduje, inda yace duk masu kushe gwamnatin Ganduje a baya to yanzu su suke cikin nadama saboda ci gaban jihar Kano.
Za a ji cewa wasu shugabanni na kungiyar SMBLF sun yi taro na musamman jiya a garin Abuja. Kungiyar SMBLF ta na goyon bayan a kai mulki zuwa Kudu a zaben 2023.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya jefar da wasu kudirori da ‘Yan Majalisa suka aiko masa. Akwai kudirorin Majalisar Dattawa da ake sauraron a rattaba masu hannu.
BMO ta zargi tsohon shugaban kasa Obasanjo da shirya makarkashiya don kifar da gwamnatin Buhari. Sai dai ba a ambaci sunan tsohon shugaban kasar ba kai tsaye.
Limamin Holy Promise ya fadi Jigo a APC da zai gaji kujerar Shugaban kasa. ya duba, Ayodeji Ipinmoroti ya gano Bola Tinubu zai karbi mulkin Najeriya a 2023.
Siyasa
Samu kari