Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Mun kawo Abubuwan da ya kamata ka sani a kan ‘Dan takarar Gwamnan APC a zaben Anambra. Za a ji takaitaccen bayani a kan Sanata Andy Uba wanda yanzu Sanata ne.
Kungiyar gwamnonin kudu maso gabas ta bayyana cewa za ta gana da gwamnatin tarayya kwanan nan kan lamarin shugaban yan kungiyar awaren IPOB, Mazi Nnamdi Kanu.
Hadimin gwamnan jihar Neja mai shekaru 36, Mohammed Saidu Etsu, ya nuna ra'ayinsa na takarar kujerar shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Shugaban kwamitin riko na APC zai gana da wasu jiga-jigan APC don dinke barakar APC da kunno kai a jihar Oyo. An yi taron gangamin a Oyo kuma an samu matsala.
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce marasa godiyan Allah ne kadai ba su yi wa Shugaba Muhammadu Buhari godiya bisa irin sadaukarwar da ya ke yi wa Nigeria a b
Tonye Princewill yace Rotimi Amaechi ya cancanta ya zama Shugaban kasa. Amaechi ya rike Shugaban Majalisa, Gwamnoni, Shugaban Gwamnoni kafin zamansa Minista.
Jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar nan reshen jihar Ondo ta fitar da sanarwan dakatar da shugabanta na ƙaramar hukumar Ifedore bisa zarginsa cin amanar jam'iyya.
Alkali zai saurari karar PDP, tana neman a tsige Matawalle da ‘Yan Majalisu. Tun a watan Satumba PDP ta shigar da kara, tana so a sauke Gwamna da wasu su 30.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa ya yiwa APC wankin babban bargo, inda ya siffanta jam'iyyar da cewa, ita juya ce ta gagara haifar wani abu mai amfani tun hawarta mu
Siyasa
Samu kari