China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Dan takarar gwamnan jihar Anambra ƙarƙashin inuwar jam'iyyar PDP, Valentine Ozigbo, yace har yanzun bai cire ran shine zai zama gwamna na gaba ba a Anambra.
Duk da an tattaro sakamakon zabe a kananan hukumomi 19 daga cikin 21 na jihar Anambra, har yanzu ba a bayyana sakamakon karshe na zaben ba har sai an gama.
'Yan majalisa a jihar Imo sun tsige shugabansu bayan da aka samu wani rashin jituwa. An ce rikici ya biyo baya yayin da tsohon matamakin kakakin majalisar ya sh
Shugaban Arewa Youth Consultative Forum ya yi magana a game da zaben shugaban kasa. AYCF tace ba za ta goyi bayan duk wani ‘dan takarar da ya zarce shekara 60.
Shugaban jam'iyyar APGA, Chief Victor Oye, dake gab da sake lashe zaben gwamnan Anambra ya ce Najeriya ta kai matsayin da zata iya gudanar da zabe ta na'ura.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta bayyana zaben gwamnan jihar Anambra a matsayin wanda bai kammalu ba, Farfesa Florence Obi, baturiyar zaben jihar tace.
Charles Soludo, dan takarar gwamna a jam'iyyar APG ya lashe zabe a karamar hukumar Anaoucha, wacce nan ne mahaifar uku daga cikin 'yan takarar gwamna a jihar.
Akwai manyan alamun da ke nuna cewa jam'iyyar All Progressives Grand Alliance ba ta da niyyar tattara komatsanta ta bar gidan gwamnatin jihar da ke Awka jihar.
Hukumar zabe mai zaman kaɓta ta ƙasa (INEC) na cigaba da tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Anambra da aka fafata ranar Asabar 6 ga watan Nuwamba, 2021.
Siyasa
Samu kari