Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Jam’iyyar PDP a jihar Nasarawa ta sake fuskantar wani cikas, inda wani dan majalisa mai wakiltar mazabar Karu / Gitata, David Maiyaki, ya sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Cross Rivers ta bada kwangilar a siyo mata tsintsiya guda miliyan uku daga masu siyarwa a kasuwanni don s
Magoya bayan jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) biyu a jihar Kwara sun yi mummnar fada a garin Offa a ranar Lahadi, rahoton Premium Times.
Tsohon sanata, Olabiyi Durojaiye ya ce manyan yan takara ciki harda Tinubu za su fito su zage damtsensu inda su kuma yan Najeriya za su zabi wanda yayi masu.
Bayan wata da watanni ana ta faman rigima a APC mai mulki, fusatattun ‘Yan Jam’iyya a Kwara inda sulhu da Gwamna ya gagara, kusoshin APC a Kwara sun sake gari.
Biyo bayan ƙauracewa al'amuran majalisar dokokin jihar Kaduna da ɗan majalisa, Aminu Shagali, yayi. Majalisar ta bayyana kujerar sa a matsayin wacce ba kowa.
A ranar Laraba, 16 ga watan Yuni ne aka yi addu'an kwanaki arba'in da mutuwar Aisha Jummai, tsohuwar ministar harkokin mata waccce aka fi sani da Mama Taraba.
Jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Kano ta sake tabbatar da dakatarwar da tayi wa Shaaban Ibrahim Sharada, tsohon hadimin Shugaban kasa Buhari.
Cif Emmanuel Iwuanyanwu, dan siyasa daga yankin kudu maso gabas ya jadadda cewa babu inda kabilar Ibo za ta fice ta je domin sune ke da manyan jari a kasar.
Siyasa
Samu kari