Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Saura wata 8 zabe, an kai wa tsohon shugaban CBN farmaki a garinsu na Isuofia da ke karamar hukumar Aguata ta jihar yayin da yake tattaunawa da matasan yankin.
Bayan mutane sun fito sun kaɗa kuri'un su a zaben gwamnan Anambra da ya gudana yau a karamar hukumar Ihiala, zuwa yanzun sakamako ya fara fitowa daga runfunan z
A kwanan nan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tana shirin tsayar da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a
Hukumar Zabe mai zaman kanta INEC ta ayyana dan takarar jam'iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) Prof Charles Soludo a matsayin wanda ya yi nasara a zab
A wani lamari da bai cika faruwa ba a siyasa, daya daga cikin abokan fafatawar Farfesa Chukwuma Soludo ya jefa masa kuri'a a karashen zaben gwamnan Anambra a ka
Wata kungiyar jam'iyyar adawa mai suna PDP Renaissance Movement, ta yi kira ga gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya fito takarar kujerar shugaban kasa a 2023.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe, ya yi zargin cewa Sanata Danjuma Goje mai wakiltan yankin Gombe ta tsakiya, ya yi kokarin tayar da tarzoma ne a jiharsa.
Wani matashi a jam'iyyar APC ya fito takarar neman kujerar shugaban mata a jam'iyyar APC ta kasa. A karo na farko kenan, lamarin da ya jawo cece-kuce a kasar.
Wasu jami'an wucin-ggadi na hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da aka tura karamar hukumar Ihiala ta jihar Anambra sun kauracewa rumfunan zabensu kan tsaro.
Siyasa
Samu kari