Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya sauya sheka daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance.
Yayin da guguwar sauya sheƙa a Najeriya ke kara ragargazan jam'iyyar adawa ta PDP, wani sakaren shirye-shirye a jihar Kwana, ya yi murabus daga muƙamin sa.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar All Progressives Congress (APC) da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun isa jihar Zamfara domin tarbar Gwamna Bello Matawalle.
Wasu ‘Yan takara 11 sun tada rigima bayan zaben da APC ta shirya a jihar Anambra. Chris Ngige ya nacewa wadanda su ka shirya wannan aiki, magudi suka tafka.
Yan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) biyu a majalisar wakilai sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a ranar Talata, 29 ga Yuni.
Gabannin sauyin shekar Matawalle, Sanata Hassan Muhammed Nasiha mai wakiltan yankin Zamfara ta tsakiya a majalisa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
A zamanin da lokacin cin hanci da rashawa bai yi kamari ba, mutane kan biya kudi kafin ayi masu rijista a cikin jam'iyyun siyasa sabanin yanda yake a yanzu.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tana zawarcin wasu gwamnonin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) guda uku bayan Gwamna Bello Matawalle.
Sani Shinkafi ya yi kira ga magoya bayansa su bi APC tare da Gwamna Bello Matawalle, hakan na zuwa ne bayan an zugo Jigon adawan ya dawo APC a Zamfara a jiya.
Siyasa
Samu kari