Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
Kotu ta yanke wa Babagana Habeeb shekaru 10 a gidan yari kan sayar wa Boko Haram man fetur, bayan an shafe shekaru 10 ana shari'a. Alkali ya yi hukunci na ban mamaki
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Abdulrahman Kawu Sumaila yace ya kamata APC tayi izina daga zaben Anambra. Hon. Sumaila ya yi fashin baki a kan halin da siyasar Najeriya a shafin Facebook.
Shugaban majalisar malamai na kungiyar Izala ta ƙasa reshen Jos, Sheikh Yahaya Jingir, yace babu wanda ya isa ya talasta wa mutane da sunan tsarin karba karba.
Idan za a tuna, zaen shugabannin jam'iyya na yankin arewa maso yamma an dakatar da shi bayan rikicin da bangaren tsohon gwamna Rabiu Musa Kwankwaso da na Wali.
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya bayyana hanyoyin da jam'iyyar ta PDP za ta iya bi don tsayar da dan takarar da ya dace da bukatar 'yan Najeriya a tsarin dimok
Tsohon ɗan takarar sanatan Kaduna ta tsakiya, Lawan Usman, wanda aka fi sani da Mista LA, yace wajibi ne jam'iyyar PDP ta kai tikitin takararta yankin arewa.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya ce sama da kashi casa'in na matsalolin tsaron da kasar nan ke fuskanta su na da alaka da siyasa kuma sai da siyasa.
Gwamna Godwin Obaseki, na jihar Edo, ya bayyana cewa ba shi da wani ɓoyayyaen shiri na sake komawa tsohuwar jam'iyyarsa, domin ya san abinda ya baro a can.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), ta gabatar da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan na jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo.
Bayan nasarar da APGA ta samu a Anambra, rahotanni sun nuna cewa masu takarar gwamna bakwai daga APC da PDP sun nuna sha’awarsu ta komawa jam’iyyar a jihar Imo.
Siyasa
Samu kari