A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Ministar tattalin arziki tace za a zauna a wajen kotu kan shari’ar harajin VAT. Zainab Ahmed tana so a hakura da maganar zuwa kotu, a zauna a iya samun mafita.
Rikicin siyasa da ke tsakanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Kano da Sha'aban Sharada, mamba mai wakiltar Kanu Munincipal a Majalisar Tarayya na kara kamari
Shugaban jam’iyyar, APC, na jihar Enugu, Ugochukwu Agballah ya tabbatar wa da mutanen kudu maso gabashin Najeriya cewa jam’iyya mai mulki zata tsayar da dan tak
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Kano ya sake ɗaukar sabon babi, yayin da aka hangi tsohon mataimakin gwamna Ganduje, Farfesa Hafiz Abubakar tare da Shekarau.
Fastocin Sanata Orji Uzor Kalu, na neman takarar kujerar shugaban kasa Buhari a babban zaben kasar na 2023 sun karade yankin Umuahia, babbar birnin jihar Abia.
Shugaban kungiyar masoyan jigon APC Bola Ahmed Tinubu a jihar Ribas, Okocha, yace shugabannin APC na shirya masa magoya baya aƙalla 50,000 mambobin jam'iyya APC
Shugabancin jam’iyyar APC sun bukaci shugaban jam’iyyar na reshen jihar Zamfara, Sanata Kabiru Garba Marafa da ya yi biyayya ga shugabannin sa ko ya ga hukunci.
Kotu ta kori jam’iyyar PDP daga babban shagon da suka kama haya a Legas. Mai magana da yawun bakin PDP a jihar Legas, Taofik Gani, yace bai san da shari’ar ba.
Kungiyar yankunan arewa a kasar Ibo sun bayyana goyon bayansu kan zaman shugaban kasan Najeriya na a shekarar 2023 daga kabilar Ibo da ke kudancin kasar nan.
Siyasa
Samu kari