A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Wasu daga cikin manyan jiga-jigan APC a Zamfara sun yi fatali da rahotannin da ke cewa Gwamna Mohammed Bello Matawalle ne jagoran jam'iyyar mai mulki a jihar.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Laraba, ya yi wa gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle maraba da zuwa.
Tsohon Mai magana da yawun bakin kwamitin neman zaben Atiku, Buba Galadima ya yi kaca-kaca da PDP, ya ce wanda bai san ciwon kansa ba ne zai zauna a cikin ta.
Dan majalisar wakilai na tarayya daga jihar Kogi, Tajjudeen Yusuf, ya ce Bello Matawalle gwamnan Zamfara dan siyasa ne da ke neman tazarce ido rufe, The Cable t
Jam'iyyar APC, ta mayar da martani bayan da PDP ta zargi APC da kitsa magudi a zaben 2023 mai zuwa. Ta bayyana gaskiyar yadda lamarin yake da rushewar PDP.
Jam'iyyar PDP ta yi mulkin shugabancin Najeriya na tsawon shekaru kafin zuwan shekarar 2015 lokacin da APC ta karbi ragamar mulki a hannun Goodluck Jonathan.
Musayar yawu tsakanin PDP da APC na ƙara yawaita biyo bayan zargin da shugaban PDP na ƙasa yayi cewa, jam'iyya mai mulki na shirin maguɗin zaɓe a shekarar 2023.
Jam’iyyar PDP ta gudanar da zanga-zangar lumana a harabar Majalisar Tarayya. PDP ta na so a hana ba Mai ba Shugaban kasa shawara kujerar kwamishina a INEC.
Nyesom Wike ya ce Gwamnonin da suke sauya-sheka zuwa APC ba su san abin da ya kamata ba, ya ce Duk Gwamnan da ya bar PDP bayan ta yi masa komai, butulu ne.
Siyasa
Samu kari