Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Baɓban kuda a NNPP, Buba Galadima ya bayyana yadda tsohon shƴgaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari, ya yi silar ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki.
Fadar shugaban kasa ta ce ba wanda ya hana mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima shiga fadar Aso Villa. Ta ce labarin ba shi da asali bare tushe.
Rahotanni sun nuna cewa mayakan kungiyar ta'addanci watau ISWAP sun jefa al'ummar garuruwa 2 cikin mawuyacin hali da suka rusa gada a jihar Yobe.
Malamin Musulunci a Kano, Sheikh Adam Abdallah Kano ya yi ruwan addu'o'i ga kungiyar ECOWAS da masu goyon bayanta kan dokar batanci ga Annabi Muhammad (SAW).
Tsohon shugaban NHIS na kasa, Farfesa Usman Yusuf ya bayyana yadda tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris ya cire Naira biliyan 10 daga asusun TSA.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Fusatattun matasa sun kai farmaki garuruwan Fulani a Kaiama, jihar Kwara, bisa zargin suna taimaka wa 'yan bindiga; an kama masu garkuwa da mutane tara a Ekiti.
Gwamnatiɓ Tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana shirinta na gina tashoshin samar da wuta daga hasken rana wanda aka fi sani da sola a jihohi 19.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Labarai
Samu kari