Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
An samu rudani a Rivers bayan fitar da sakamakon zaben fitar da gwani da aka yi a ƙananan hukumomi wanda ake shirin zaben a karshen watan Agustan 2025.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da matan da suka shiga cikin daji neman itace. Jami'an tsaro sun fara kokarin ganin sun kubutar da su.
Hukumar shari’a ta jihar Neja ta kori alkalai biyu da magatakarda bisa karbar rashawa da aikata laifuffuka, ciki har da sabawa dokokin aikin gwamnati.
Wani mummunan hadari ya auku a Jihar Jigawa inda yara mata takwas suka mutu bayan jirgin ruwa ya kife a kogin Zangwan Maje da ke karamar hukumar Taura.
Likitocin ARD na LAUTECH sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, suna zargin gwamnati da asibitin da gaza aiwatar da manyan bukatunsu na dogon lokaci.
Tsohon mai taimaka wa shugaban kasa, Reno Omokri, ya ce ana biya kudin gaisuwa ne kawai ga budurwar da ba ta taba aure ba musanman a wasu al'adun Afirka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai da babura a yayin arangamar.
Labarai
Samu kari