Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Hukumar NiMet ta yi gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Adamawa, Taraba da Gombe, yayin da ta kuma fitar da hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin ƙasar.
Rahotannin da muke samu sun ce matashin dan sa-kai ya bude wuta a masallaci a ƙaramar Danko Wasagu da ke jihar Kebbi inda aka samu raunuka game da lamarin.
Rahotanni sun ce an gudanar da sulhu yau Lahadi 14 ga watan Satumbar 2025 a ƙaramar hukumar Faskari da ke jihar Katsina domin kare farmakin ’yan bindiga
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro ta kawo cikas a yunkurin gwamnatinsa na fara aikin titin da zai ci 18.9bn.
An samu wata gagarumar ambaliyar ruwa a jihar Kaduna. Ambaliyar ta yi sanadiyyar lalata gidaje da gonaki. Mutane sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Gwamnatin tarayya ta gargadi yankuna 32 a jihohi 11 kan yiwuwar ambaliya daga Satumba 14–18, yayin da kogunan Benue, Niger da Gongola suka fara cika ruwa.
An yi ta yada wasu jita-jita masu cewa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na fama da cutar zuciya. Hadimin ministan bai ce komai ba kan lamarin.
‘Yan sandan Ondo sun kama Abdullahi Saliu da ya sa dade yana sojan gona da kanal din soja ya na damfarar mutane kudi. Yanzu haka dai an gurfanar da shi a kotu.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya soke toshewar da ya yi wa lauya Festus Ogun a X, bayan ganawa da shi a fadar gwamnatin jihar bayan yi masa barazana.
Labarai
Samu kari