Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) sun cafke wata hodar iblis da aka boye cikin littattafan addin don kai wa kasar Saudiyya.
An gudanar da zanga-zangar lumana a jihar Katsina domin nuna adawa da ayyukan jami'an tsaro na rundunar tsaron jihar Katsina. Matasa sun nuna fushinsu.
An tabbatar da cewa Kashim Shettima zai kai ziyara Filato Litinin, domin tattauna dabarun dawo da zaman lafiya bayan kashe sama da mutane 50 a jihar.
Wani bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta ya nuna Fasto David Ibiyeomie yana cewa Annabi Isa bai taba ziyartar talaka ba, yana kin talauci lokacin da yake raye.
Matasan garin Afia, jihar Benue sun tare ayarin Gwamna Alia yayin ziyararsa garin Ukum. Jami’an tsaro sun shawo kan lamarin, amma an lalata motar kwamishina.
Jigo a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya, Buba Galadima, ya soki tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce ya boye ainihin halayensa ga 'yan Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa Najeriya tana bukatar shugabanni masu nagarta domin ceto ta daga halin da take ciki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar a birnin London ranar Asabar 19 ga Afrilun 2025.
Labarai
Samu kari