Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Sabon rikici ya barke a jihar Filato tsakanin makiyaya 'yan kabilar Fulani da wasu mazauna karamar hukumar Bokkos. An kashe wata mata tare da kona gidaje.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta karrama Nasifa Abdullahi Aminu da ta lashe gasar Turanci ta duniya a London.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana yadda matarsa ta zama ginshikin zaman lafiya a gidansa na shekaru kusan 26.
Babban malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya sake bayyana damuwa kan ta'addanci yana mai jaddada yin sulhu da su Bello Turji.
Mai martaba Khalifa Muhammadu Sanusi II ya ziyarci asibitin Murtala domin duba lafiyar wani masoyinsa, Sadiq Gentle da 'yan daba suka sassara a jihar Kano.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana muhimmancin malaman addini da na gargajiya da rawar da suke takawa wajen samar da zaman lafiya a fadin Jihar.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafa a kan kwamkshinansa, Ibrahim Namadi ya kammala aiki kuma ya mika rahotonsa.
Yan sanda sun gano gawar wata budurwa mai suna Halima a bayan wani masallaci a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ranar Litinin, an ga takarda da watin fiya fiya.
An shirya wani taron kwana daya da manyan maluman addinin musulunci a Kasuna kan ba da tazarar haihuwa, sun ce ya halatta kuma suna da hujjoji masu karfi.
Labarai
Samu kari