Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Mai karatu, ba’a yi kuskure ba idan aka ce wannan baturiya ta kira ma saurayinta ruwa, saboda a yanzu haka yana can ido ya raina fata a hannun jami'an Yansanda.
David Umahi ya dakatar da manyan Gwamnatinsa, ya zaftare albashin Sarakuna, ya sha alwashin korar Ma’aikata duk saboda sabawa dokar zaman gida a jihar Ebonyi.
Allah da ikon sa, mutumin da ya fara kamuwa da cutar Coronavirus a jahar Kano, Ambassada Kabiru Rabiu ya warke sarai daga mugunyar cutar mai toshe numfashi.
Wasu dillalai su na kuka a Najeriya duk da an rage kudin man fetur a tashohi. Babu tabbacin cewa ragin da aka yi ma dai zai sa gidajen mai su rage kudin lita.
NCDC ta ce ya zuwa karfe 11:20 na yammacin ranar Lahadi, 10 ga watan Mayu, akwai jimillar mutane 4399 da aka tabbatar da cewa suna dauke da kwayar cutar covid-1
Marigayin, wanda aka haifa a a garin Vimtim da ke karamar hukumar Mubi ta jihar Adamawa, ya taba rike shugaban majalisar dokokin tsohuwar jihar Gongola a jamhur
Kwamishinan kasa da gidaje, Surajo Gatawa, ya mutu a daren ranar Lahadi,kamar yadda jaridar TheCable ta rawaito a daren nan. Jaridar ta ce wata majiya a gidan
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da kamuwar ma'aikatan lafiya 47 da cutar coronavirus a jihar. Shugaban kwamitin yaki da cutar na jihar Kano ne ya bayyana haka
Jaridar SaharaReporters ta wallafa labarin cewa Sheik Bala Lau ya mutu ranar Asabar da daddare. Inda ta wallafa wasu hotuna da sunan na jana'izarsa ne da aka yi
Labarai
Samu kari