Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Labari da muke samu ya nuna cewar 'yan ta'addan Boko Haram sun sauya wani sabon salo na daukar kananan yara tare da horar dasu a matsayin mayakan kungiyarsu.
Yan sanda sun kama wani direba, Wasiu, da ke yi wa yan fashi da makami da garkuwa da mutane jigilar harsashi da motarsa a jihar Neja ana biyansa kudi N150,000,
Hukumar jami'an tsaro ta frin kaya, ta yi ga 'yan Najeriya da su basu goyon bayan da ya kamata. Yusuf Bichi, darakta janar na 'yan sandan sirrin, ya sanar.
Tsohon shugaban Najeriya, Chief Olusegun Aremu Obasanjo ya shawari matasan Afirka su kawar da tsofaffi daga madafan iko a kasashen su ta hanyar shiga siyasa.
Babban darakta na kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC, Dr Salihu Lukman, ya yi zargin cewa akwai wata kulla-kulla na mayar da Adams Oshiomhole tsohuwar kujerarsa.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Reno Omokri ya ce ba Obadiah Mailafiya ya kamata DSS ta tuhuma ba, Gwamna Nasir El-Rufai ne ya dace su tuhuma a haka.
Obadiah Mailafia, tsohon mataimakin shugaban babban bankin Najeriya, CBN, ya ce a shirye ya ke ya sadaukar da ransa saboda ƙasarsa kamar tsohon shugaba Mandela.
Wata kotun dakarun tsaro da ke zamanta a garin Abuja, ta zartar da hukuncin cin sarka na shekaru 55 a gidan kaso kan wani soja da aka tabbatar masa da laifi.
Gwamnan Benue, Samuel Ortom na ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta bawa ƴan Najeriya na gari lasisin mallakar bindigu kamar AK47 a matsayin matakin ƴaki rashin tsaro
Labarai
Samu kari