Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Hukumar takaita yacuwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 453 a fadin Najeriya yau Laraba.
Shugaban kasar cikin sanarwar da kakakinsa, Mallam Garba Shehu ya fitar ya ce bayyana Carrington a matsayin tsohon abokin Najeriya kuma kwararren jakada...
Duk lokacin da wani karamin sabani ya shiga tsakanimu sai ta zabgeni da mari. Ko a ranar 2 ga watan Agusta, kimanin kwanki goma da suk gabata, sai da ta mareni
Hukumar sauraron korafi da yaki da rashawa ta jihar Kano, ta ce ta fadada bincike a kan mai bada shawara na musamman ga gwamnan jihar Kano a kan harkokin addin.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a ranar Laraba ya ce shugabannin kasar nan sun ji kunya kuma sun kunyata Najeriya. Ya zama wajibi su fara neman gafarar Allah
Gwamna Samuel Ortom na jihar Binuwai ya bayyana adadin shekarun da ya ke son yi a duniya, inda ya ce yana son shafe shekaru 90 idan har Allah zai cika burinsa.
Wata kotun sojoji da ke zama a Abuja a ranar Laraba ta yanke wa wani soja hukuncin shekaru 55 a gidan yari a kan kisan kai, balle wa tare da sata. Sojan mai mu.
Hukumar tsaron farin kaya watau DSS, ta saki Dr Obadiah Mailafiya bayan sa'o'i bakwai ana yi masa tambayoyi. Vanguard ta ruwaito cewa uwargidar Mailafiya, Marga
Wata kotun Musulunci da ke zama a jihar Kano ta yanke wa wani tsoho hukuncin kisa ta hanyar jifa sakamakon laifin yi wa karamar yarinya fyade da aka kama shi.
Labarai
Samu kari