Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Babu shakka ajali ko kuma yawan shekaru su na iyakance burikan mutane da dama, ta yadda ba sa iya cimma wasu bukatunsu kamar yadda inda sun kasance matasa.
Daga karshe bayan walankeluwa fadar gwamnatin Najeriya ta sanar da Alhaji Farfesa Ibrahim Gambari a matsayin sabon shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa.
Kasar Jamhuriyar Nijar wanda ita ma ta na cikin masu fama da rikicin Boko Haram a yankin Sahel, ta yi wa wani namijin kokari inda ta hallaka ‘yan ta’ddan 75.
Wata kotun majistare da ke zama a Kano ta bada umarnin damko Malam Kabiru Ado-Panshekara, shugaban karamar hukumar Kumbotso da ke jihar a kan kin bayyana a gaba
Acewar Mustapha, nadin da aka yi wa Ikonne zai fara aiki daga ranar 1 ga watan Yunin shekarar 2020 kuma nadin na shekara 5 kamar yadda majiyar Legit ta ruwaito.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami'in sojan Najeriya a kan hanyar Auga zuwa Akoko da ke karamar hukumar Akoko ta arewa maso gabas ta jihar Ondo.
Hukumar INEC ta ce har yanzu ba ta yanke shawarar dage zaben gwamna a jihohin Edo da Ondo ba wanda ta tsara gudanarwa watan Satumba da kuma Oktoba na bana.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tura wakilanta na ma'aikatar lafiya zuwa Azare da ke jihar Bauchi, Katsina da Jigawa sakamakon hauhawar yawan mace-mace.
Wasu mutane da dama na yada rade–radin cewa muguwar cutar coronavirus mai shake numfashi ne ta kama mai martaba amma Usman Ibrahim ya ce hakan ba gaskiya bane.
Labarai
Samu kari