Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
A ranar Laraba, 13 ga watan Mayun 2020, gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da cewa tana neman wani kansila ido rufe sakamakon zargin sa da ake da satar shanu.
Mataimakin kakakin majalisar jihar Katsina, Shehu Tafoki ya samu damar yi wa zauren majalisa jawabi amma sai ya fashe da kuka a kan rashin tsaron da ya addabi
A Masallacin Reihanat al-Hussein da ke yammacin Tehran, an ga masallata cikin takunkumin fuska yayin da suke zaune nesa da junansu domin gudanar da ibadu. Masal
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya nuna damuwarsa da yadda mazauna jihar sa ke ta ke dokar nesa-nesa da juna don dakile yaduwar annobar coronavirus.
Hauhawar mace-mace a jihohin Kano, Jigawa da Yobe a makon karshe na watan Afirilu da farko Mayu na ci gaba da girgiza zukatan 'yan Najeriya da ke fuskantar bark
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam (JNI), ta yi kira ga Musulmai da su dukufa addu'a a kan korona cikin kwanaki goma na karshen wannan watan Ramadana mai alfarma.
A halin yanzu duk tattaunawa ta kare kan wanda zai zamo sabon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa biyo bayan nadin Farfesa Ibrahim Gambari a yau Laraba.
A makon nan mu ka ji cewa Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta killace wasu mutane da-dama a sansanin da ake ajiye masu hidimar kasa na NYSC da ke hanyar zuwa Abuja.
Wani dan jarida mai suna Nasir Ibrahim da ke aiki da gidan talabijin na Abubakar Rimi a Kano ya tabbatar da kamuwar sa da cutar coronavirus tare da matar sa.
Labarai
Samu kari