Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Satar Shanu: Ana neman kansila ruwa a jallo
Breaking
Satar Shanu: Ana neman kansila ruwa a jallo
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Laraba, 13 ga watan Mayun 2020, gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da cewa tana neman wani kansila ido rufe sakamakon zargin sa da ake da satar shanu.