Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wata mata ta rasa ranta a daren Litinin yayin damben kwasar kayan tallafin COVID-19 a ma'ajiyar karamar hukumar Kaura dake Kagoro, Daily Trust ta wallafa haka.
Abdullahi Bello ya ce, matasan sun kusa halaka shi, a lokacin da ya ke kokarin hana su fasa babban dakin ajiyar abinci da kayayyaki na sansanin. DPOn ya ce an
Hawaye sun kubce wa Goddy Jeddy Agba, karamin ministan wutar lantarki, a ranar Talata, 27 ga watan OKtoba, yayin da yake zagayen duba asarorin da matasa sukayi.
Kwamishinan ƴan sandan Legas, Hakeem Odumosu, a ranar Talata, ya ce sun kama mutum 520 da ake zargi da aikata laifuka da suka hada da ƙone-ƙone, fashi, kisan da
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, yace duk wanda yasan ya saci kayan tallafin COVID-19, yayi gaggawar mayarwa cikin awanni 12. BBC Hausa ta wallafa.
'Yan sandan jihar Kogi sun kama wani Fasto mai suna Sunday Edino da laifin satar kayan amfanin asibiti, wadanda zasu kai kimanin Naira Biliyan 1.2, Linda Ikeji.
Gwamnan Jihar Kogi ya ce zanga-zangar #EndSARS ta na alaka da zabe mai zuwa na 2023. Yahaya Bello ya bugi kirji, ya ce akwai siyasa a zanga-zangar #EndSARS.
Bisa dukkan alamu kasashe fiye da 100 su k aba takarar Okonjo-Iweala karfi. daga cikin masu goyon bayan ‘Yar Najeriyar har da Fotugal, Romaniya, da Sweden.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce gwamnatin Jihar Legas ne ta gayyace ta domin kawo dauki game da zanga-zangar ta EndSARS. Ana ta cece-kuce game da rawar da sojoj
Labarai
Samu kari