Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
'Yan kungiyar Boko Haram 22 ne suka mutu, yayin da sojoji 5 suka rasa rayukansu sakamakon wani gumurzu daya turnuke tsakanin Sojoji da 'yan ta'addan, The Cable.
Akalla mutane 13 ne suka rasa rayukansu a wani hadarin mota daya faru a babban titin Kaduna zuwa Kano a cewar rahoton da The Nation ta wallafa. Wasu daga mafi y
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake nada Farfesa Mahmood Yakubu a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, don sake yin shekaru 5 kan kujera.
Wata babbar kotu da ke zama Kubwa a Abuja, ta umarci Alhaji Atiku Abubakar da ya mayar wa Maryam Sherif, tsohuwar matarsa yaransu uku da ke hannunsa take-yanke.
Aregbesola ya roki 'yan Najeriya, musamman Musulmai, da su kaucewa duk wata halayya ta karya doka da tayar da tarzoma a kasa a irin wannan lokaci da wasu bataga
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya musanta cewa ya ɓoye kayan abinci na tallafin korona yayin annobar. Tambuwal ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin
Wani matashi dan Najeriya ya wallafa hirarsa da budurwar a kafafen sada zumuntar zamani.Ya wallafa yadda suka yi da ita bayan ta cire kudi daga asusun bankinsa.
Kakakin hukumar kula da filayen jiragen sama na Nigeria (FAAN), Henrietta Yakubu, ta bayya cewa an gano 'tsagewa masu zurfi' titin da jirgi ke yin 'gare' kafin
Alkali Kabir Dabo na jihar Kaduna, wanda ke zama a babbar kotun Zaria, ya daga shari'ar zuwa 2 ga watan Nuwamba, don jin sukar farko da gwamnatin jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari