Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce gwamnatin Jihar Legas ne ta gayyace ta domin kawo dauki game da zanga-zangar ta EndSARS. Ana ta cece-kuce game da rawar da sojoj
Najeriya ta samu adadin sabbin masu cutar Coronavirus 113 ranar Talata a cewar hukumar kiwon lafiya ta hana yaduwar cututtuka a Najeriya watau NCDC dake Abuja.
Ministan harkokin sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, ya bayyana hakan a ranar Talata lokacin da ya bayyana a gaban Kwamitin Sanatoci na harkar sufurin ji
ihohi 10 da aka zaba a matsayin rukuni na farko domin fara biyan mutanensu sun hada da; Abuja, Lagos, Kaduna, Ondo, Kano, Borno, Abia, Bauchi, Anambra, Ribas,
kamfanin man fetur na kasa, NNPC ta zargi zanga-zangar ENDSARS akan matsalar, amma tana fatan daga baya dogon layin man zai sassauta daga baya ranar Talatar.
Ga dukkan alamu yan tawaye a Legas basu gama da lalata kayayyaki ba inda suka waiwayi yankin Mil 2 suka kuma ci gaba da barna a ranar Talata 27 ga Oktoban 2020.
'Yan sandan jihar Cross River sun sanar da kama Johnson Richard-Inem a ranar Litinin, ana zarginsa da kirkirar dabarar satar dukiyoyin gwamnati da wulakanta su.
'Yan kungiyar Boko Haram 22 ne suka mutu, yayin da sojoji 5 suka rasa rayukansu sakamakon wani gumurzu daya turnuke tsakanin Sojoji da 'yan ta'addan, The Cable.
Akalla mutane 13 ne suka rasa rayukansu a wani hadarin mota daya faru a babban titin Kaduna zuwa Kano a cewar rahoton da The Nation ta wallafa. Wasu daga mafi y
Labarai
Samu kari