Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Bayan sace wani yarima mazaunin Atlanta a ranar 30 ga watan Janairun 2020 a jihar Edo, kwatsam yau aka tsinci rubabbiyar gawarsa a daji,jaridar The Nation tace.
Wasu yara 2, Maryam Abubakar da Abdulkadir Abubakar sun rasa rayukansu bayan sun sha wani tsumi da mai maganin gargajiya ya basu, Daily Trust ta wallafa haka.
Gwamnatin tarayya a zamanta na FEC a yau Laraba ta yarda a baiwa sabbin jami'o'i 20 masu zaman kansu lasisin wucin gadi. An lissafo sunayen jami'o'in a rahoton.
Sai da kuma kwamishinan ya yi musu albishir da cewa har yanzu kofar tattaunawa a buɗe ta ke ga duk wani dan ta'adda da ya tuba, yana mai gargadin cewa gwamnati
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-rufai ya nuna gamsuwa a kan sauya sabbin shugabannin tsaron kasar da aka yi, ya ce akwai tabbacin samun nasara.
A jiya Abdulaziz Yari ya bayyana a ofishin EFCC a Legas, ya sha tambayoyi. Jami’an EFCC sun rutsa Jigon APC, Yari, ya yi sa’o’i kafin a sallame shi da yamma.
Alkali Binta Nyako na babban kotun tarayya, Abuja, ta kamu da cutar COVID-19. Kamfain dillancin labarai, NAN, ta bayyana cewa za'a killaceta. A ranar 28 ga Juna
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya lissafa abubuwa hudu da ya kamata duk wani shugaba a Najeriya ya mallaka. Lawan, wanda dan majalisa ne daga
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a ranar Laraba ya sanar da cewa ya samu waraka daga cutar Korona bayan kwanaki bakwai. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin hira
Labarai
Samu kari