Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party, (PDP), ta yi watsi da labarin sauya shekar Sanata Ishaku Elisha Abbo zuwa jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Sanata mai wakiltan Adamawa ta Arewa, Elisha Ishaku Abbo, ya sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, zuwa All Progressives Congress, APC.
Wasu miyagu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari yankin Yolde pete da ke karamar hukumar Yola ta Kudu. Mazauna yankin tare da jami'an suka ce.
Alhaji Tijjani Mailafiya Sanka, mai baiwa gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano shawarwari akan al'amuran masarutu, jaridar Daily Trust ta wallafa hakan.
Kotu ta dai garkame Sanata Ali Ndume a ranar Litinin saboda rashin samun damar bayyana tsohon shugaban hukumar fansho, Abdulrasheed Maina, wanda ya tsaya wa.
Akalla malaman makarantun firamare da na sakandare 4,250 gwamnatin jihar Katsina ta horar tsakanin 2015 zuwa yanzu. Duk da haka, S-Power tana kara horar da su.
Wasu ma'aurata da suka haifi yan uku sun nemi tallafi daga wajen yan Najeriya, cewa da daya suka tsara haihuwa bayan na farko amma sai Allah ya basu guda uku.
A kalla 'yan bindiga 67 dauke da miyagun makamai suka sheka lahira yayin da wasu suka samu rauni sakamakon ragargazar da dakarun sojin saman rundunar OPHD.
Auren mace fiye da guda daya dai ba haramun nane da zaran mutum zai iya sauke hokokin da suka rataya a wuyanta na iyalinsa, hakan ne yasa maza ke tara mata.
Labarai
Samu kari