Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Gwamnatin jihar Abia ta bayyana cewa tana biyan N100,000 kan duk wata saniya da manoma suka kashewa makiyaya a jihar Abia. Ana kuma biyan manoma wannan adadin.
Mun ji an fara bibiyar dukiyoyin da Kotu ta karbe daga hannun mutane ta ba Gwamnati. A baya, kotu ta bada umarnin cewa wadannan dukiyoyi su koma ga Gwamnati.
Rayuwar aure da dadi musamman idan mutum yayi dace da mace ta gari kuma wacce ke matukar sonsa, hakan ce ta kasance da Margaret Wanjira wacce ke son mijinta.
Ghali Na’Abba, Utomi, Sonaiya, Moghalu da Agbakoba za su kafa Jam’iyya da za ta karbi mulki. Za a kafa wannan jam’iyya ne a watan gobe na Maris a za a shiga.
Wasu 'yan fasa kwabri sun jikkata wasu jami'an kwastam da wani soja masu kamen haramtacciyar shinkafar waje. Kwastam ta kwace mota cike da shinkafar ta waje.
Gwamnatin jihar Kebbi ta samar da sabon salon yaki da yan bindiga da sace-sacen mutane a jihar musamman Fulani Makiyaya. An kafa kwamitin Malamai masu wa'azi 65
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci IG na 'yan sanda Adamu ya mika takardar ritayarsa. Ana jita-jitan nada AIG Zanna Ibrahim.
Dattawan Arewa sun bayyana rashin jin dadinta ga yadda a ke kuntatawa Fulani masu bin doka da oda a kudancin Najeriya. Hakan na daura Najeriya kan hatsari.
Wasu 'yan bindiga sun kai hare-hare wasu yankunan jihar Kaduna tare da ajalin rayukan wasu mutane. Sun kona wata rugar Fulani tare da harbe shanunsu da dama.
Labarai
Samu kari