An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Tsohon shugaban majalisar dattawar Najeriya, Sanata Joseph Wayas, yana wata asibiti a birnin Landan sakamakon rashin lafiya da ya ke fama da ita kamar yadda Dai
Za ku ji yadda aka nemi wani Ma’aikaci daga China, an rasa a Kauyen Taraba. ‘Yan bindiga sun yi awon-gaba da mutumin kasar China ne tare da direban motarsa.
Bidiyon wata amarya 'yar Najeriya mai suna Igwe Etomchi Chimdi da angonta ya karade kafafen sada zumuntar zamani. Mutane da damu sun yita magana akan zakewarta.
A makon jiya Cif Bode George ya ba Buhari shawarar hattara da wani babban jigon APC a 2023. George ya soki zaman da su Bisi Akande su kayi da Shugaba Buhari
Gwamnan jihar Kano, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje tare da matarsa mai suna Hafsat Umar Ganduje sun dade da aure.Sun yi shekaru aru-aru tare inda suka hayayyafa.
'Yan bindiga sun sake kai hari kauyuka uku a karamar hukumar Maradun da ke jihar Zamfara, tare da kashe mutane biyu da tilastawa mazauna yankin hijira. Kauyukan
Zai yi matuƙar ma'ana idan ƴan Najeriya suka fahimci cewa dole suna buƙatar su zaɓi waɗanda zasu saurari kokensu, masu karsashi, hali na gari, tausayi, sanin ya
Mai magana da yawun rundunar, SP Shehu Muhammad, shi ne ya bayyana haka lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a hedikwatar rundunar da ke Gusau ranar Talat
Ya lissafo sunayen mutanen da suka sauya sheƙa zuwa jam'iyyar baya baya nan wanda suka haɗa da tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Barnabas Gemade, tsohon shugaban
Labarai
Samu kari