Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Saudi Arabia a ranar Talata ta dakatar da shigar kasashe 20, kama daga kasashen dake makwabta da Amurka, a wani mataki na dakile cutar Coronavirus, Channels TV
Basaraken garin Isikan a karamar hukumar Akure ta Kudu a jihar Ondo, Oba Joseph Olu-Ojo ya riga mu gidan gaskiya bayan shafe shekaru 43 a kan karagar mulki. Day
Mun fara aiki a kan sabon shiri na musamman mai taken ASP (Alternate School Programme) domin bayar da ilimi ga yaran da basa zuwa makaranta a fadin kasar nan
Wasu 'yan bindiga sun kwace N20,000,000 daga hannun akawun ofishin gwamnan jihar Ekiti a ranar Laraba a wani hari da suka kai, The Nation ta wallafa hakan.
Shararren farfesan Tarihi dan asalin jihar Kano, Ɗahiru Yahaya ya riga mu gidan gaskiya. Yahaya ya rasu yana da shekaru 75 a duniya, kamar yadda The Punch ta ru
A kwabakin baya ne Legit.ng ta rawaito cewa Misra, wacce yanzu ake kira 'Egypt', ta sanar da cewa wasu masu binciken ma'adanan karkashin kasa sun bankado wani
Hajiya Aisha Buhari, mai dakin shugaba Muhamamdu Buhari ta yi rashin mai daukan ta hotuna, Mista Mohammed Yusuf Ovajimo. Direktan watsa labarai na ofishin First
Malamin addinin Islama dan jihar Kaduna, Sheikh Abubakar Gumi ya kai ziyara wajen 'yan bindiga da nufin tattaunawa da shugabbanin 'yan bindigan. Kalli hotunan.
Kungiyar kare hakkin Yarbawa a Najeriya, Afenifere, ya cacca dattawan Arewa kan kiran da sukayi ga Fulani Makiyaya su koma Arewa idan aka cigaba da tsangwamarsu
Labarai
Samu kari