Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
'Yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar kwato wasu mutane biyar da aka sace, ba tare da biyan fansa ba. Hakazalika sun kwato wasu shanu 11 da ake sace.
A jiya ne Malam Muhammadu Sanusi II ya yi magana a kan dambarwar Sheikh Abduljabbar Kabara. Tsohon Sarkin ya yabi Malamai da Hukuma a kan dakatar da Shehin.
Sabbin dalilai sun bayyana a kan abinda yasa jigon jam'iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu da kuma uban jam'iyya, Bisi Akande da wasu sun sokin sabuwar rijistar.
A karshen makon jiya babban bankin CBN ya yi karin haske a kan hana Cryptocurrencies a Najeriya. CBN ya ce Bankuna da dama sun raba kansu da cryptocurrencies.
Da alama man fetur zai kara tsada ko kuma Gwamnatin Muhammadu Buhari ta dawo da tallafin mai. Amma NNPC ta musanya batun dawo da tallafin man fetur a Najeriya.
Gwamnan ya ƙara jaddada cewa Musulunci addini ne na zaman lafiya, kuma nusar da mutane hakan zai fargar da masu garkuwa da mutane, Boko Haram da sauran yan ta'a
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Ganduje, ya shirya taron muhawara a tsakanin Malamin Islama, Abduljabbar Nasiru Kabara, da sauran manyan Malamai daga sauran
Wasu fusatattun mutane a jihar Adamawa sun samu nasasrar cafke wani dan fashi daga bisani suka cinna masa wuta ya sheka har lahira. 'yan sanda sun dauki gawarsa
Hukumar NDLEA ta samu nasarar bankado wani kauye da ake tafka aika-aikar noman tabar wiwi. Rundunar tuni suka kame masu wajen da kuma tattara dukkan tabar.
Labarai
Samu kari