Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power neman tallafi da jari na babban bankin Najeriya watau CBN, Leadership ta ruwaito
Rundunar Sojojin Operation Thunder Strike, OPTS, a daren Juma'a ta kawar da yunkurin da yan bindiga sukayi na garkuwa da mutane a hanyar Kaduna zuwa Abuja.
Yan sandan Jihar Katsina a ranar Asabar sun tabbatar da mutuwar wani da ake zargi dan bindiga ne a karamar hukumar Malumfashi da ke jihar. Mai magana da yawun r
Za kuji EFCC tana zargin da dukiyar kasa Bukola Saraki ya mallaki wasu gidajensa. Shaidan EFCC ya tona yadda Bukola Saraki yayi sama da fadi da dukiyar kasa.
Dattawan Arewa sun jinjinawa mai alfarma sarkin Musulumi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II, kan fadin gaskiya kan yadda lamarin tsaro ya tabarbare a yankin.
Gamayyar kamfanoni masu zaman kansu masu yaƙi da COVID-19 (CACOVID) a Najeriya, sun sanar da bayanan cigaban ayyukansu da kuma niyyarsu ta tallafawa gwamnati a
Wata ƙungiyar ƙabilar Yarabawa a ranar Juma'a ta nuna damuwarta akan kashe Olufon na Ifon a jihar Ondo, Oba Israel Adeusi wanda wasu ƴan bindiga da har yanzu ba
Jami'an hukumar Hisbah a Jihar Kano ranar Juma'a sun gudanar da wani binciken kwakwaf a Hills and Valley, wani wajen yawon bude ido da shakatawa a Dawakin Kudu,
A kalla mutane 20 ne suka riga mu gidan gaskiya a sakamakon hadarin mota da ya faru a karamar hukumar Tureta da ke Jihar Sokoto kamar yadda Leadership ta ruwait
Labarai
Samu kari