An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Majalisar dinkin duniya (UN) ta rawaito cewa a kalla mutane 110 aka kashe, lamarin da ke nuni da cewa an samu karuwar adadin mutanen daga 43 da aka rahotanni su
Sakamakon kashe-kashen da 'yan Boko Haram suke tayi a Najeriya, 'yan Najeriya sun tunatar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo akan wata wallafar.
Gwamnan jihar Borno ya shawarci tawagar gwamnatin tarayya da suka kawo masa jaje, da yi masa ta’aziyyar kisan gillan da Boko Haram suka yi wa manoma fiye da 40.
Zahra Buhari-Indimi, diyar shugaba Muhammadu Buhari, ta wallafa hoton wata jarida mai dauke da hotunan kashe-kashen Zabarmari kuma ta rubuta: Zuciyata ta karye.
Hukumar 'yan sandan jihar Cross River sun damki wani mutum mai shekaru hamsin da biyu mai suna Cyprain Mbe, wanda ake zargin ya na safarar miyagun makamai.
Murna ta gagari wata amarya a ranar shagalin bikinta bayan ta gano cewa angonta ya na da mata da 'ya'ya da wata matar, sannan kuma mutanen da ya zo da su wurin
Joe Biden zai tafi da wani Matashi daga kasar Najeriya idan ya karbi mulki. Biden zai kuma tafi da wasu bakakafen fata akalla 3 idan ya hau kan karagar mulki.
Ƴan bindigar sun kai farmaki Kwalejin Fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zariya inda suka sace Malamai da ƙananan yara, kana suka gangara jami'ar Ahmadu Bello suka sa
Mai magana da yawun Shugaban kasa ya bayyana abin da ya yi sanadiyyar mutuwar Bayin Allah a Zabarmari. Garba Shehu ya yi karin haske game da harin na Zabarmari.
Labarai
Samu kari