Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Jami’an tsaron Najeriya sun cafke ‘Yan Shi’a a Birnin Tarayya Abuja da za su yi ta’adi. Rundunar ‘yan sanda ta yi kira ga mazauna birnin tarayya su su bi doka.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar gwamnan farko na farin hula na jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande, ya siffantashi matsayin wanda yayi rayuwa don.
Za ku j Gwamnatin Tarayya ta zabi wasu zakukurai daga cikin matasan da su ka yi bautar kasa a 2018/19. An ba wadanda aka zaba kyautar kudi da damar karo karatu.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta sanar da cewa shanun da suka kutsa cikin gidan Wole Soyinka na wani bayerabe ne ba bafulatani ba. The Cable ta wallafa hakan.
Wata kotu a jihar Kaduna ta yankewa wani matashi da ya saci janareto hukuncin zaman kaso tsawon watanni 3 ba tare da beli ba. Da kansa barawon ya masa laifinsa.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sha bam-bam da Gwamna Nasir El-Rufai kan batun rashin tsaro. Yace ta sulhu ne za a kawo zaman lafiya cikin sauki a Zamfara.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi watsi da rahoton kafafen yada labarai da ke ikirarin cewa an kashe dakarunta a operation lafiya dole guda 20 a arewa maso gabas.
Ahmad Mahmud Gumi ya ce ya kamata a yi wa ‘yan bindiga afuwa kamar tsagerun Neja-Delta. PANDEF ta fito ta ce tsagerun sun sha ban-bam da Miyagun da ke barna.
Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa tsohon gwamnan jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande, ya rigamu gidan gaskiya. An ce Alhaji Jakande ya rasu ne yana
Labarai
Samu kari