An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata ta tabbatar da nadin Farfesa Mahmood Yakubu, a matsayin shugaban hukumar zabe ta kasa INEC na karin shekaru biyar.
Wani bangare na takardar daukar aiki da jami'ar ta aikowa Ganduje na cewa, "za mu ji dadi a ce koda sau daya ne a shekara za ka samu damar yin magana da daliban
Shahrarren dan sanda wanda ake ikirarin bai taba karban cin hanci ba shekaransa 30 da aiki, CSP Francis Erhabor, ya zama 'Jami'in dan sandan shekara' a zaben.
Garba Shehu, mai magana da yawun Shugaba Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa hakkin Shugaban ne ya ci gaba da barin shugabannin tsaro idan ya gamsu da aikinsu.
Kotun gargajiya da ke Ibadan, babbar birnin jihar Oyo ta rushe auren shekaru goma sha takwas btsakanin mata da miji sakamakon barazana ga rayuwa da mijin ke yi.
'Yan bindiga sun kaiwa dan uwan wani tsohon dan majalisa farmaki a hanyarsa ta Kaduna zuwa Zaria, inda suka bude masa wuta. A ranar Lahadi, 30 ga watan Nuwamba.
Wani mugun fada da aka yi a kan soyayyar budurwa ta sa an kashe mutum daya a Jalingo, babban birnin jihar Taraba. Gidan talabijin na Channels ya ruwaito hakan.
‘Yan Majalisa sun yi muhawara game da bashin Ganduje, sun amince a aro kudi. Abdullahi Umar Ganduje ya ce za ayi amfani da wannan kudi ne domin ayi ayyuka.
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom, ya yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari kada ya saurari maganan mutane na cire takunkumin hana shigo da shinkafar gwamnati daga
Labarai
Samu kari