Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Diyar dogarin shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado, Kanal Mohammed Abubakar, ta burge a yayinda mahaifinta ya gabatarwa shugaban kasar wata wasikar godiya.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya caccaki gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, inda ya siffanta a matsayin Fulani dan ta'ada kuma masu son hallaka shi.
Direbobin keke napep a Kano sun dage yajin aikin da suka shiga dalilin kudin haraji da aka kakaba musu su dinga biya duk wayewar gari ba tare da fashin rana ba.
Hankalin mutane a Maiduguri, birnin jihar Borno, ya tashi sakamakon karan tashin bama-bamai da suke ji da yammacin Talata, 23 ga watan Febrairu, 202, TheCable.
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar kwato garin Marte daga hannun miyagun 'yan ta'addan Boko Haram, kakain rundunar sojin kasa ya tabbatar da wannan cigaba.
Rahotanni sun nuna cewa dakarun sojin kasar Najeriya sun tarwatsa wasu nakiyoyi da Boko Haram suka saka a hanya mai zuwa Marte ta jihar Borno a matsayin tarko.
Wata budurwa mai amfani da @MrsKaranu a kafar sada zumuntar zamani ta Twitter ta mika tayin soyayyarta ga saurayi a watan Yunin 2020 kuma ta aure babu dadewa.
'Yan bindiga a safiyar ranar Talata sun tafi karamar hukumar Matazu a jihar Katsina sun sace Hajiya Rabi, surukar fitaccen dan kasuwa, Alhaji Dahiru Barau Manga
Kamfanin manhajar sadarwa na WhatsApp mallakar Facebook ta sanar da hukuncin da za ta yi wa masu amfani da manhajar da suka ƙi amincewa da sabbin tsare-tsaren d
Labarai
Samu kari