Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Shugaban ƙungiyar NGF kuma gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, wanda ya bayyana hakan a Maiduguri jiya yace sojoji ba zasu iya magance matsalar tsaron da ta add
A ranar Alhamis, sanata Ibrahim Shekarau ya bayyana yadda shugabannin tsaro suka jima akan kujerunsu, inda yace yakamata su tafi gida su huta, Daily Trust tace.
Wani tsagin jam'iyyar APC a jihar Kano, a karkashin jagorancin Hussaini Isa Mairiga, ya sanar da sauke shugabannin tsagin jam'iyyar a karkashin jagorancin Abdul
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya bukaci gwamnati ta bai wa mata damar shiga harkar mulki, don a dama dasu. A cewarsa, gwamnatinsa ta bai wa mata dama jihar.
Hukumar yan sandan Najeriya ta dawo da AbdulRashid Maina, gida bayan guduwar da yayi zuwa kasar Nijar.Hukumar ta bayyana hakan ne da ranar nan a shafin Tuwita.
Kazalika, Monguno ya bayyana cewa shugaba Buhari ya nuna rashin jin dadinsa a kan karancin hadin kai domin yin aiki tare a tsakanin hukumomin tsaron Najeriya wa
NGF tace hankulan rundunar sojin Najeriya yayi matukar tashi sakamakon tabarbarewar harkar tsaro a Najeriya. Hankalin NGF ya matukar tashi a kan rashin tsaro.
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun kai mamaya wani gari a karamar hukumar Tafa na jihar Niger, sun kashe mutum daya da sace wasu 5.
Rundunar ƴansanda ta fitar da jawabin martani a ranar Laraba dangane da hotunan masu laifi da ta wallafa a shafinta na Tuwita, wanda jama'a da dama su ka nunana
Labarai
Samu kari