An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Wasu mata sun bayyana rashin jin dadinsu da abubuwan da suka faru wajen rabon kudi N20,000 da gwamnatin Buhari tayi alakwarin rabawa mata a jihohin fadin kasar.
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC, Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya sasanta 'ya'yan jam'iyyar APC na jihar Zamfara. Sanannen abu ne fadansu.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta kama shugaban jami'ar tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji Garba kan zargin almundahar kwang
'Yan sanda a jihar Adamawa sun samu nasarar kame wani dan ta'addan a kungiyar 'yan fashi tare da harbe wasu biyu daga cikinsu. Ana ci gaba da binckar dan fashin
A baya bayan nan ne shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu a dokar kariya daga cutar coronavirus da ke tilasta amfani da takunkumin fuska, SaharaReporters ta
Mun ji cewa ‘Yan ta’addan Boko Haram jawo kwana da kwanaki babu wuta a Borno. Boko Haram sun datse layin da ya shigo da wuta cikin Garin Maiduguri, jihar Borno.
Zan iya cewa na san Shugaba Buhari saboda ya yi aiki da ni. Amma sau da yawa na kan tambayi mutane, shi ne ko kuwa ya canza ne daga Buhari da na sani? Ban yarda
Mai magana da yawon shugaban kasa ya bayyana cewa 'yan Najeriya ne masu cin hanci da rashawa ba shugaba Buhari ba. Ya kalubanci rahoton TI kan kasar Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari shine silar duk wata magana mara dadi da manyan kasar ke yawan fada akansa.
Labarai
Samu kari