A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Mutum ɗaya ya rasa rayuwarsa ya yin da wasu da dama suka jikkata, lokacin da rundunar yan sandan Abuja suka yi ƙoƙarin fatattakar yan shi'a dake zanga-zanga.
Shugaban Majalisar Dattawa ya zargi jami’ai da ba Shugaban kasa shawarar banza. Ahmad Lawan ya ce a maimakon a sa hannu a kudirin Majalisa, sai a jefa su a bola
Rundunar yan sandan jihar Ondo sun fara bincikar dalilin da ya yi ajalin wasu shanu 22 a jihar Ondo, ana jita-jitar wasu mutane ne suka sa musu guba a ruwa.
A wani harin da 'yan bindiga suka kai wasu sassan jihar Kaduna, mutane 8 sun mutu, 4 sun ji rauni yayin da aka sace wasu. Gwamnati ta tabbbatar faruwar lamarin.
Gwamnatin Tarayya tana tsara kashe Naira biliyan 396 don yin allurar rigakafin Korona a shekarar 2021 da 2022 duk da ana samun tallafi daga kamfanoni a duniya.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta ce tabbatar da kama wani magidanci da ake zargi da halaka dansa mai suna Auwalu Awaisu mai shekaru 19 sakamakon lakada masa d
Gwamna Aminu Masari na Katsina ya bayyana cewa, ya zuwa yanzu gwamnatin jihar ta tara miliyan 170 daga hannun 'yan Najeriya a matsayin gudunmawa ga 'yan kasuwa.
Lauyan dake jagorantar shari'ar Zakzaky da matarsa ya roki kotu da ta daina bata lokaci ta yankewa Zakzaky da matarsa hukuncin kamar yadda doka ta tanadar.
Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin jiragen sama, ya yi allurar riga-kafin cutar korona ta AstraZeneca.A watan Afirilun 2020, tsohon ministan ya kwatanta.
Labarai
Samu kari