Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Daliban jami'ar Bayero da ke Kano, ranar Litinin sunyi zanga zanga kan kashe wani dalibi dan uwan su dalibi a sabon sashen jami'ar (new site), The Punch ta ruwa
Kasar Saudi Arabia ta sanar da cewa a ga jinjirin watan Shawwal ba a yau Litinin, 11 ga watan Mayun 2021. Hakan yasa za a cika watan Ramadan ya kai talatin.
SpaceX, wani kamfanin Amurka da ke hada tauraron dan Adam wanda hamshakin attijirin nan, Elon Musk ya samar, yana neman sahalewar hukuma don fara samar da intan
Dan sanda mai mukamin DSP mai suna Abdulqadir Garba Hardo, wanda wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suka harba a jihar Kebbi ya riga mu gidan gaskiya a Gusau.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da wasu sabbin matakan tsaro ga yankunan kudancin Najeriya. Ya kuma amince da wata takarda kan shan muggan kwayoyi a kasar.
Wata mata mai aikin shara a banki ta ajiye aikinta bayan shekaru 35 tana gwagwarmaya don ciyar da yaranta. Matar mai suna Julie, ta bar wasika mai sosa zuciya.
Wasu yan bindiga da ake zargi masu garkuwa da mutane ne sun sace faston cocin Deeper Life a garin Irese da ke karamar hukumar Akure ta Kudu na jihar Ondo mai su
Rundunar sojin kasar ta bayyana cewa dakarunta da hadin gwiwar rundunar yan sandan kasar sun yi nasarar dakile harin yan bindiga a kan wani masallacin Katsina.
Hukumar Gudanarwar Birnin Tarayya (FCTA), ta dauki matakin ne bayan zaman da Ministan ya jagoranta da Majalisar Limaman Abuja, karkashin jagorancin shugabanta.
Labarai
Samu kari