A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
'Yan bindiga sun kai hari gidan tsohon ministan wasanni na kasa, inda suka harbe jami'an tsaro da wani yaro. 'Yan sanda sun tabbatar da furuwar lamarin jiya Lar
Wata gobara a jihar Kaduna ta kone wasu motoci kurmus da kumalalata wasu shaguna a jihar Kaduna. An kuma ruwaito cewa jami'an kwana-kwana uku sun ji ranuka.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan ƙwadigo da samar da ayyuka, Chris Ngige, ya roƙi ƙungiyar likitocin ƙasar nan da su yi wa Allah kada su tsunduma yajin aiki.
Ned Nwoko, biloniyan dan siyasa kuma mijin jarumar Nollywood Regina Daniels, ya yi bayanin dalilinsa na auren mace fiye da dayada kuma auren mata masu karancin.
Wani gungun ‘Yan fashi sun sanar da ‘Yan Sanda, kuma sun je sun fasa bankuna rana-tsaka. Wadannan miyagu sun saci makudan kudi ba tare da an iya cafke su ba.
Wani sanata ya soki yadda shugaba Buhari ke daukar matsalar tsaron kasar. Yace shugabannin hafsun sojoji basu dauki maganar shugaban da muhimmanci ko kadan.
Tun baya yau ba, ana ta rigima tsakanin gidan tsohon Gwamna Bukola Saraki da Gwamna mai-ci. Kotu ta dakatar da Gwamnatin Kwara daga karbe gidan dangin Saraki.
Gwamna Nyesom Wike ba ya goyon a kashe kudi wajen zuwa asibiti a kasar waje, ya ce ya shafe sama da shekaru biyu bai yi tafiya zuwa ketare ganin Likita ba.
Jirgin yaki na sojin saman Najeriya dake ayyukan yau da kullum a yankin arewacin Najeriya ya bace. Kakakin rundunar sojin kasa, Air Commodore Edward Gabkwet.
Labarai
Samu kari