Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Wannan na zuwa bayan Najeriya, makwabciyar Nijar ta sanar da cewa ba a ga watan ba tare da ayyana Alhamis a matsayin ranar Sallah. Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta
Tsohon gwamnan Imo kuma sanatan ƙarƙashin jam'iyyar APC, Rochas Okrocha, yace sama da kashi 75% na al'ummar Najeriya basa jin daɗin mulkin wannan gwamnatin.
Gwamnatin jihar Osun ta rufe babban masallacin Inisa da ke karamar hukumar Odo-Otin da ke jihar bayan limamai biyu sun mutu kan rikicin limanci a masallacin, Da
Sarkin Katsina ya kashe bukukuwan hawan sallah a wannan shekarar. Wata sanarwa ta ce matsalar tabarbarewar tsaro ta sa babu bikin hawan Sallah a Katsina a bana.
Sarkin musulmi yasanar cewa, ba a ga watan Shawwal ba, wato watan karamar sallah, wanda ya sa dole gibe a tashi da azumi don cika watan ramadana kwanaki 30 cif.
Jami'an yan sanda sun kama waɗanda ake zargin masu garkuwa da mutane ne a wurare daba-daban na birnin tarayya, bayan da suka samu bayanan sirri dangane da su.
Kungiyar kare hakkin yarabawa ta Afenifere, a ranar Talata, ta bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya yi murabus saboda gazawar gwamnatinsa wurin magance matsalar t
Wasu 'yan bindiga sun halaka akalla jami'in dan sanda guda a yankin Runjin Sambo da ke karamar hukumar Sokoto ta Kudu a jihar Sokoto a yayinda suke bakin aiki.
Mayakan kungiyar Boko Haram sun cinna wuta a wasu a gidaje a Maiduguri, babban birnin jihar Borno, Daily Trust ta ruwaito. Ana kuma jin karar harbin bindiga da
Labarai
Samu kari