Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Za a ɗaure ƴan Najeriyan da sukaƙi yin rijistar ƴan ƙasa a gidan gyaran hali, don babu wanda zai mori romon demokradiyya ba tare da rijista ba a cewar ministan.
Babban kotun jihar Sokoto a ranar Alhamis ta yankewa wani mai damfara, Hamzat Muhammad Bashar, hukuncin shekaru 70 a gidan yari kan laifin damfarar mutane kiman
Mai martaba Sarkin kasar Gombe ya ce Shugaba Muhammadu Buhari ya na girmama Farfesa Osinbajo. Abubakar Shehu Abubakar III ya yabi Mataimakin shugaban Najeriya.
Biloniyan Nigeria kuma tsohon dan majalisar taraya, Cif Ned Nwoko, ya yi bayanin abin da yasa ya ke da matan aure fiye da daya kuma ya fi son auren 'yan mata.
'Yan bindiga sun kashe, Dayyabu Jafar, tsohon kansila a mazabar Gayam da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna. A cewar rahoton TVC News, yan bindigan
Wani abu mai kama da dirama ya faru a karamar hukumar Azare ta jihar Bauchi a lokacin da wasu matasa biyu da ba a bayyana sunansu ba suka yi wa Gwamna Bala Moha
Mai gadi ya fito ya bada bangaren labarinsa, ya fadi yadda Alkalin CCT ya ci masa zarafi. Sargwak ya ce daga zuwa ya fada masa ya gyara mota, sai ya doke shi.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bawa yan Nigeria tabbacin cewa gwamnatin ba za ta yi watsi da gajiyayyu da talakawa ba. Shugaban kasa ya bayyana hakan ne ciki
Akalla mabarata 250 a jihar Ibadan, ranar Alhamis, suka fito zanga zangar rashin samun sadaka daga jama'ar gari bayan wani jita jitar cewa masu hannu da shuni
Labarai
Samu kari