Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya gudanar da sallar Idi tare da dimbin mabiyansa ranar Laraba, 12 ga Mayu.
Musulmi na shirin sallar Idi a gobe Alhamis 13 ga watan Mayu, 2021. An tattauna da wani shahararren malami da ya zayyano wasu abubuwa 9 da ya kamata a yi.
Gamayyar Dakarun Sojojin Najeriya da yan sanda sun samu nasarar hallaka adadi na yan ta'addan Boko Haram ranar Talata yayinda sukayi yunkurin shiga cikin birnin
Sabon Khalifa na darikar Tijjaniya a Najeriya, Muhammad Sanusi ya bayyana cewa babu rashin jituwa a tsakaninsa da Sheikh Dahiru Bauchi, cewa uba ne gare shi.
Ma;aikatar Sufuri Talata ta bayyana sabbin hujjoji domin gudanar da bincike kan bazakalar da ake zargin an yi a hukumar tashohin jiragen ruwan Najeriya NPA.
Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC, Abdulrasheed Bawa, Yace hukumarsa ta kwato tsabar kuɗi dala miliyan $153 daga hannun tsohuwar ministan mai.
Gwamnatin Buhari ta amince da tsawaita shekarun likitoci da ma'aikata kiwon lafiya zuwa 65. Hakazalika na kwararrun likitoci shi kuwa har zuwa 70 kafin ritaya.
Hukumar majalisar tarayyar kasar nan ja kunnen 'yan majalisa, ma'aikata, hadimansu da auran masu ruwa da tsaki da su ankare da kalubalen tsaron da ake fuskanta.
Don tabbatar tsaro mai inganci a yayin bukukuwan Sallah, an jibge 'yan sanda sama da 3000 a jihar Imo. An bayyana cewa, ana zargin barazanar hare-hare a jihar.
Labarai
Samu kari