Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Babban shugaban rundunar yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya ba jami'ansa umurnin tursasa wa jama'a sanya takunkumin fuska a kokarin dakile annobar korona.
Wata kotun majistare dake Makurdi a ranar Talata ta bada umarnin adana wani malamin makaranta mai suna Mernyi Christopher a gidan gyaran hali sakamakon halaka.
Wata kotun tafi da gidanka a Abuja ta bada umarnin rufe kasuwar Wuse da ke Zone 5 saboda take dokokin dakile yaduwar cutar korona a kasuwar, The Cable ta sanar.
Yayinda wa'adin shugabancin babban sufeto Janar na yan sanda, IGP Mohammed Adamu ya cika, mun zakulo wasu manyan jami'an da ka iya maye gurbinsa a nan gaba.
Gwamnatin jihar Borno ta shirya kafa kwalejin ilimin addinin musulunci guda 27 a dukkan kananaan hukumomi 27 dake fadin jihar don inganta karatun almajiranci.
Kwamitin fadar shugaban na yaki da cutar korona (PTF) ta bayyana jihar Kogi a matsayin jihar da ta fi kowacce hatsari a fannin yaduwar cutar korona. Ta ce jiha.
Yan bindiga a ranar Talata, 2 ga watan Fabrairu, sun kai farmaki wasu garuruwa a karamar hukumar Shiroro ta jihar Niger inda suka kashe mutum 21 da sace 40.
Anthony Ezonfade Okorodas wani alkali ne a jihar Delta wanda ya bada labarin yadda gwajin DNA ya bankado cewa ba shi ne mahaifin 'ya'yansa uku ba da tsohuwa.
Kwamitin fadar shugaban kasa kan annobar korona ta sanar da wasu jihohi biyar da kananan hukumomi ashirin da biyu da annobar korona tayi kamari sosai a kasar.
Labarai
Samu kari