Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Majalisar dattawa ta kare kanta a kan hukuncin da ta yanke na tabbatar da sabon shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa.
'Yan sanda sun kame wasu yara da suka garkame mahaifinsu a daki na tsawon watanni 12 ba tare da zuwa ko ina ba. An wuce da mahaifin zuwa asibiti domin bincike.
Wani marubuci ya bayyana ra'ayinsa kan karantar da yara a mataki. Yace mafi dacewa shine karantar da yara da asalin yarensu ba wai wani yaren aro na daban ba.
Wadanda suka sace dalibai 27 da ma'aikata 15 na Kwallejin Gwamnatin Kimiyya ta Kagara a jihar Niger, sun yi barazanar cewa za su hora su da yunwa har su mutu id
‘Dan Majalisar Ajingi, Gaya da Albasu ya yi wa Talakawansu abin da ba za su manta ba. Hon. Abdul Gaya ya kashe miliyoyi waen taimakawa yara, matasa da mata.
A cikin watannin nan, 'yan bindiga sun cigaba da cin karens babu babbaka a arewacin kasar nan inda suke kai hari tare da yin garkuwa da mutane, The Cable tace.
Ana shirin kafa dokar da za ta kawo karshen kiwo da dabbobi a fili a jihar Ogun. Shugaban majalisar dokokin jihar ya ce hakan zai yi maganin rikicin da ake yi.
Alƙalin kotun Majistare a Kano, a ranar Laraba, ya saki tare da wanke matar aure mai shekaru 30, Fatima Hamza da ake zargi da kashe ƴar aikin ta, Khadijah, 22,
Yan bindiga sun kashe mutane 18 a harin da suka kai wasu yankunan jihar Kaduna sannan suka sace mutane da dama tare da kone gidaje a ƙauyen Anaba na Chikun.
Labarai
Samu kari