Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Hadimin Gwamna Ganduje na jihar Kano, Salihu Yakasai, ya bukaci gwamnatin APC ta shawo kan ta'addanci ko kuma tayi murabus. Ya wallafa a shafinsa na Twitter.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce bata san adadin dalibai matan da aka sace daga makarantar gwamnatin mata na GGSS Jangebe ba, Kwamishanan labarai, Anka, yace.
Wasu Iyaye da 'yan uwan ɗaliban da aka sace a makarantar sakandare ta GGSS Jangebe sun bayyana sun kusta cikin daji domin ceto 'yayansu da aka sace, rahoton BBC
A ranar Juma'a, 26 ga Fabrairu, gwamnatin Zamfara ta tabbatar da sace daliban makarantar sakandare na mata (GGSS) a Jangebe da ke karamar hukumar Talata-Mafara.
Sakamakon gagarumar illar da annobar korona tayi wa tattalin arzikin kasashe da masana'antu, gwamnatin tarayya ta fito da wasu salon rage radadi ga masu sana'a.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa yan bindiga sun sace daliban makaranta mata akalla 300 a jihar Zamfara. Mako daya bayan sace na Kagara, Neja.
Barkina Faso na ɗaya daga cikin ƙasashe mafi talauci a duniya wacce kuma ke cigaba da fama da masu iƙirarin jihadi wanda ya samo tushe daga maƙwabciyarsu Mali
Wasu ‘Yan bindigan da aka yi hira da su a dajin sububu da ke jihar Zamfara sun ce sun fi karfin Gwamna, ko Shugaban kasa sai ya nemi agaji daga kasashen waje.
Wata babbar kotun jihar da ke zama a Owerri, babban birnin jihar Imo ta bada umarnin kwace dukkan kadaroron da ake zargin tsohon gwamna Rochas Okorocha ya samu.
Labarai
Samu kari