Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Wani jami'in dan sanda ya rasa ransa wurin fada da farar hula saboda cin abinci a lokacin azumin watan Ramadan, The Punch ta ruwaito. Wani mazaunin yankin, Abdu
Gwamnonin jihohi 17 na kudancin Najeriya sun shiga ganawa a jihar Delta dake kudancin kasar nan.Wasu daga cikin gwamnonin da suka samu halartar taron sun hada.
Jami'an yan sanda sun halaka a kalla yan ta'addan Boko Haram takwas da suka yi yunkurin kai wa mazauna garin Maidguri, babban birnin jihar Borno hari a yammacin
Tsohon sanatan Kaduna mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce talauci da wahalhalun da talakawa ke ciki ne ke karar rura wutar rashin tsaro mu
Rundunar 'yan sanda a jihar Kwara ta bayyana cewa, ba ta yarda da duk wani alaman gudanar da taron siyasa ba filin sallar idi. Sun kuma hana amfani da ruwan led
Wannan na zuwa bayan Najeriya, makwabciyar Nijar ta sanar da cewa ba a ga watan ba tare da ayyana Alhamis a matsayin ranar Sallah. Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta
Tsohon gwamnan Imo kuma sanatan ƙarƙashin jam'iyyar APC, Rochas Okrocha, yace sama da kashi 75% na al'ummar Najeriya basa jin daɗin mulkin wannan gwamnatin.
Gwamnatin jihar Osun ta rufe babban masallacin Inisa da ke karamar hukumar Odo-Otin da ke jihar bayan limamai biyu sun mutu kan rikicin limanci a masallacin, Da
Sarkin Katsina ya kashe bukukuwan hawan sallah a wannan shekarar. Wata sanarwa ta ce matsalar tabarbarewar tsaro ta sa babu bikin hawan Sallah a Katsina a bana.
Labarai
Samu kari