Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Hukumar tsaro na NSCDC ta gabatar da tawagar dakarun mata zalla da aka horas musamman domin samar da tsaro a makaratun Nigeria kamar yadda hukumar ta bayyana a
Jami'ar Jihar Kaduna ta bayyana dakatar da ayyukan karatun digiri na farko a Jami'ar biyo bayan rikicin da ke tsakanin iyayen dalibai da gwamnatin jihar Kaduna.
Kungiyar koli ta zamantakewar al'ummar Ibo, Ohanaeze ta caccaki tsohon Gwamnan Sakkwato, Aliyu Wamakko kan kalaman da kungiyar ta ce yana iya haddasa rikici.
Yan bindiga Sun kai wasu jerin hare-hare guda biyu a jihohin Zamfara da Kaduna, inda suka hallaka mutum 30 a Zamfara, sannan Suka kashe mutum uku a Kaduna.
Akwai hasashe tare da rade-radin cewa Mai mala Buni, gwamnan jihar Yobe, yana shirin yin murabus daga shugabancin jihar Yobe domin ya samu dama shugabantar.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Gumi ya bayyana halin da 'yan bindiga ke ciki, in da ya ce tuni sun gaji kuma suna neman zaman lafiya a halin da ake.
A yanzu haka, Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar wani taron tsaron kasa na gaggawa a fadar Shugaban kasa da ke Abuja, a yau Talata, 8 ga watan Yuni.
Biyo bayan fatattakar kwamishinoninsa gaba daya, gwamnan jihar Zamfara ya sake da dawo da wasu daga cikinsu. A farkon watan Yunin nan ne gwamnan ya koresu.
Yayin da ake cece-kuce game da dokar hana kiwo a fili, kungiyar zamantakewar al’umman Fulani, Miyetti Allah, ta bayyana gwamnoni 17 na kudu a matsayin yan wasa.
Labarai
Samu kari