Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jiya Lahadi ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya ɗauki matakan magance ƙarancin abinci a ƙasar, Daily Trust ta r
Tsohon gwamnan jihar Imo Kuma sanata daga jihar, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana cewa zamansa gwamna a Imo na shekara takwas (8) ƙara Talautad da shi yayi.
Iyayen daliban Afaka da aka sake a makon jiya sun bayyana cewa, karya ne babu dan bindigan da yayi lalata da 'ya'yansu. Sun ma kashe dan uwansu saboda daliban.
Binta Masi Garba ta zargi Hadiza Bala Usman da yin waje da ita a majalisar NPA. Sanatar ta ce shugabar NPA ta sa aka tsige ta saboda ta binciko wasu abubuwa.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wani dan bindiga da yayi ikrarin shi dan sandan leken asiri ne. Dashi ake kitsa kone ofisoshin 'yan sanda a yankunan kudanci.
Hon. Saheed Akinade-Fijabi ya na ganin babu wanda zai iya cewa komai a kan 2023. Tsohon dan majalisar ya bayyana cewa mutanen Najeriya ba su da tabbas a siyasa.
Kungiyar kwadago reshen jihar Kaduna ta zargi ana kitsa tarwatsa zanga-zangar lumana da take yi a Kaduna. Ta ce El-Rufai ya daina biyan mafi karancin albashi.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II yayi bayani a kan hotunansa da suka janyo cece-kuce inda wasu mutum biyu ke masa sujada. Tsohon basaraken, wanda cikin.
'Yan bindiga sun kai farmaki fadar Kindred na Jor Fada, Terhile Atser dake Gboko. Sun lalata kadarorin miliyoyin naira yayin da suka kai harin a cikin ranaku.
Labarai
Samu kari