Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rahoton da sashen bincikensirri na tattalin arziki na 2021 na duniya ya fitarya bayyana garin Legas a matsayin birni na biyu mafi muni da dan Adam zai iya rayu.
Yan sanda a jihar Imo sun kama wani mutum da shekara 40, Uzoamaka Ugoanyanwu, da aka ce hatsabibin matsafi ne da ake zargin yana yi wa mambobin IPOB/ESN layyu d
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gargaɗi matasan Najeriya, su gyara halayen su, sannn su tabbatar da zaman lafiya a Najeriya idan suna buƙatar aikin yi.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta riga ta gayyaci sojoji da ‘yan sanda kuma za ta ci gaba da hakan domin tunkarar ’yan kungiyar masu
Shugaban kungiyar,Aliyu Magatakarda Wamakko,ne ya fadi hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan tattaunawan sirri daya gudana a Zauren majalisar.
Ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Kebbi, Kabir Ibrahim Tukura, ya bayyana cewa an kashe aƙalla mutum 500, tare da sace wasu mutum 201 a mazaɓar sa kawai.
Jigo a jam'iyyar APC ya shaida cewa, shugaba Buhari bai hana yin Twitter kwata-kwata ba a Najeriya, kawai dai shugaban ya dakatar da ayyukan kamfanin ne a kasar
A yau Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kai ziyara jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatinsa ta cimma a yankin na Kudu maso Yammacin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana abinda ya kamata gwamnonin Najeriya su yi ba wai zaman jiransa sai ya zo ya dauki mataki kan hare-haren 'yan ta'adda b
Labarai
Samu kari