Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Janar Abdussalami, Obasanjo, Sarkin Musulmi da wasu manyan kasa sun halarci wani taro na musamman. Kowa ya yi wa Manema labarai gum bayan an tashi daga zaman.
Alhaji Lai Mohammed, Minister of Information and Culture, has defended the suspension of the activities of Twitter in Nigeria.Alhaji Lai Mohammed, minista yace.
Kamfanin sada zumunta na Twitter ya ce ya sanar da gwamnatin Nigeria cewa ya shirya domin a zauna a tattauna kan dakatar da ayyukansa da aka yi a kasar da nufin
Shugaban kasa Muhammadu ya fayyace asalin su waye makiyaya a Najeriya, yana mai cewa, makiyaya 'yan Najeriya ba sa daukar bindigogi AK-47 sai dai sanduna kadai.
Hukumar foliteknik ta Nuhu Bamalli dake Zaria a jihar Kaduna ta rufe dukkan makarantar sai baba ta gani.Ta umarci dukkan dalibai da su gaggauta barin makaranta.
Yankin Arewa maso yammacin ƙasar nan, na ƙara fuskantar yawaitar hare-haren yan bindiga, musamman jihar Zamfara, inda wasu yan bindiga suka sheƙe mutum 60.
Shugaban Hukumar Ilimin Bai Daya na Jihar Neja, Hon, Isah Adamu, ya bayyana cewa da akwai wadansu malamai daman gaske a jihar da su iya karatu ko rubutu ba.
Gamayyar kungiyoyin Arewa sun bukaci Majalisar Tarayya da ta ayyana dokar wajibci ta hanyar shirya kuri’ar raba gardama domin bai wa al’ummar yankin Kudu maso.
Gwamnan Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya bukaci mazauna jiharsa su kare kansu daga hare-haren yan bindiga da suke adabarsu yana mai cewa nan ba da dadewa ba
Labarai
Samu kari