Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta tabbatar da cewa, kasar Saudiyya ta soke aikin hajji ga kasashen duniya baki daya, ta bukaci 'yan kasa su karbi kudinsu.
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana abinda zai yi da zarar ya sauka daga mulki a shekarar 2023. Ya ce shi kam dai zai yi sallama da siyasa zuwa wani abun na daban.
Sanannen abu ne lokacin yaƙin neman zaɓe, yan siyasa na siyar wa mutanen motocin da ake amfani da su, gwamnan Imo na zargin ana amfani da irin waɗannan motocin.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce 'yan ta'addan Boko Haram suna baiwa mutane N5,000 zuwa N10,000 domin su zama maus kai musu bayanai ko kuma yi musu.
Artabu tsakanin sojojin Najeriya da 'yan bindigan ESN ya yi sanadiyyar raunata wani sojan Najeriya. An ruwaito cewa an zarce dashi asibiti domin masa magani.
Rundunar sojin saman Najeriya, ta yi amfani da jirginta na Alpha inda ta ragargaji wuraren garin Genu dake jihar Neja, lamrin da ya kawo mutuwar wasu miyagu.
Hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa, (NDLEA) ta kwato kwalaben kodin har guda dubu 100,000, masu nauyin kilo 15,325 a tashar jiragen ruwa na Onne da
Gwamnatin Jihar Zamfara ta dakatar da Sarkin Zurmi Alhaji Atiku Abubakar Muhammad daga kan karagar sarauta saboda zargin hannu a ayyukan ‘yan bindiga a masaraut
Siyasar Kano sai Kano inji mutanen Kano, a wajen babban taron da APC ta gudanar yau a jihar, manyan jiga-jigan tawagar kwankwasiyya sun tuba, sun koma APC.
Labarai
Samu kari