Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya koma bakin aiki bayan makonni da daukam hutu inda yaje kasa mai tsarki don ibada, ya dira Maiduguri..
Ministan Sufurin jirgin sama, Sanata Hadi Sirika, ya bayyana cewa sabon kamfanin jirgin sama mallakin gwamnatin tarayya, Nigeria Air zai fara aiki a farkon shek
Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya sha alwashin zai hukunta shuwagabannin NLC yadda ba zasu sake sha'awar dawowa jihar Kaduna ba bare suyi irin haka.
Kungiyar kwadago ta Najierya ta zargi gwamna El-Rufai da yin hayan 'yan daba domin su fatattaki masu zanga-zanga a jihar Kaduna. Shugaban kungiyar ne ya bayyana
An halaka mutum daya yayin da aka sace wasu mutane 21 mafi yawancinsu mata da yara a karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, The Channels ta ruwaito. Wani da a
Ana cikin tashin hankali da zaman ɗar-ɗar biyo bayan gano gawarwakin wasu fulani makiya biyu a wani ƙauye dake yankin Gwagwalada, babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce yawan hare-haren da aka kaiwa ofisoshin hukumar na iya kawo nakasu wurin gudan
Yan bindiga sun kashe wani direba mai suna Adamu Usman sun kuma sace fasinjoji 13 a kan hanyar Shafa-Abakpa-Umaisha a karamar hukumar Toto na jihar Nasarawa, Da
Jami'an hukumar kwastam sun samu nasarar cafke haramtattun ƙwayoyin turamol katan 1,387 da ka so shigiwa dasu ta tashar jirgin ruwa dake Onne jihar Rivers.
Labarai
Samu kari