Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu fusatattun matasa kimanin su 20 sun lakadawa wani fasto Michael Samson na cocin United Evangelical da ke jihar Kogi duka har sai da ya suma, rahoton Daily
'Yan bindiga sun halaka Terkula Suswam, yayan tsohon gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam a jihar Benue, The Nation ta ruwaito. An kashe shi ne tare da ha
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wani mutumi dauke da kawunan mutane biyu a cikin kwali a Akure, babbar birnin jihar Ondo.
Yajin aikin da kungiyar masu kayan abinci da dabobi ta Nigeria ya janyo farashin dabobi ya yi taushin gwauron zabo a jihar Legas da wasu jihohin kudu maso yamma
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta damke wasu bindigogi biyu daga hannun wasu guggun miyagu a yankin Kwantagora da ke jihar Neja.
kungiyar masu jinyar marasa lafiya reshen jihar Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki uku akan rashin biyansu hakkokinsu yadda ya kamata.
Kungiyoyin kudancin Najeriya suna shirin fara yaki da naman shanu kuma martani kan yajin aikin da masu dillancin su suka shiga kwanaki hudu da suka gabata yanzu
A jawabinsa da yayi, lokacin ziyarar duba ayyuka, gwamna Bala AbdulKadMuhammed yayi kira ga al'umma dasu bada hadin kai da goyon baya domin ciyar da jihar gaba.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu matasa biyu bisa zargin tura wa wata matar aure sakonni na batsa. A wata takarda wacce kakakin hukumar, Lawan Ibrahim.
Labarai
Samu kari