Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
An cafke shugaban kungiyar masu fafutikan kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu kamar yadda The Cable ta ruwaito. Rahoton na The Cable ya ce za a dawo da shi Nigeria
A duk lokacin da wata gwamnati da gudanar da bincike a ma'aikatanta, sai kaji rahoton an gano bara gurbi, gwamnatin Neja ta kori wasu ma'aikata da basu dace ba.
Muhammad Mahdi, mai sukar gwamnatin Katsina ya gurfana a gaban kuliya bisa zarginsa da ake yi bata sunan Gwamna Aminu Bello Masari da sakataren gwamnatin jihar.
Manajan Darakta na Kamfanin Man Fetur na Najeriya, (NNPC) Mele Kyari, a ranar Talata ya bayyana dalilin da ya sa kamfanin ke kokarin sayen kaso a matatar mai.
Hankula sun fara tashi jihar legas sakamakon shirin zanga-zangar kafa kasar yarabawa da akee shirin yi ranar 3 ga watan Yuli wanda zai samu shugabancin Igboho.
Danlami Babantakko , ya rubuto wannan ra'ayi ne daga jihar Bauchi yayinda ake sauraron gwamnan jihar ya bayyana ra'ayinsa kan takarar zaben shugaban kasa a 2023
Rashin hanyoyi masu kyau a Najeriya na ɗaya daga cikin matsalolin dake haddasa hatsari, amma duk da haka akwai laifin direbobi, da kuma yawaitar masu tuƙi.
Bayan karya farashin shinkafa da Babban Bankin ta shirya i saboda samawa talakawan Najeriya saukin abinci, babban bankin ya kuma bayyana mafita kan na masara.
Shugaban Alkalan Najeriya CJN Tanko Muhammad, ya rantsar mai shari'ar da ta daure tsoffin gwamnoni biyu cikin wadanda aka karawa girma zuwa kotun daukaka kara.
Labarai
Samu kari