Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Mafarauta sun bindige wani mutum da ke cikin gungun masu garkuwa da mutane uku har lahira yayin da ya tafi karbar kudin fansa a kauyen Abobo a karamar hukumar
Kasancewa gwamnatin Kaduna ta ƙara yawan kuɗin makarantar da ɗalibai ke biya duk shekara, wani jigo ya yi kira ga gwamna jihar da ya sadaukar da albashinsa.
'Yar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta kammala karatun digirin digirgir a kasar waje. An ruwaito yadda ta karbi lambar yabo daga hannun fararen fata a kasar waj
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wasu matasa 40 a kan zarginsu da ayyukan badala a cikin birnin Kano.Kwamandan Hisbah, Dr Harun Ibn-Sina, ya bayyana hakan.
Wata kungiyar Ibo ta bayyana jin dadinta da kame shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu. Ta ce wannan shine farkon karshen tashin tashina a yankin kusu maso gabas.
An gargadi kasashen duniya game da ci gaba da bai wa gwamnatin Najeriya rance kan hujjar cewa a yanzu Najeriya kasa ce da ake sanya alamar tambaya kan rikon cin
Tun bayan da kotu ba bada belin shugaban ƙungiyar tawaren IPOB, Nnamdi Kanu, ba'a sake ganinsa ba, saboda ya tsallake duk sharudɗan kotu ya fece daga Najeriya.
Bayan da majalisar dattijai ta tabbatar da nadin shugaban hafsun sojoji Manjo Janar Faruk Yahaya, a yau majalisar wakilai ita ma tabbatar da nadin bayan bincike
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja ta bada umurnin a ajiye mata shugaban kungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu a hannun hukumar tsaron
Labarai
Samu kari