Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Me za ka yi idan ka kama masoyiyar ka da abokan ka a gado suna cin amanar ka? Toh, wani dan kasar Tanzania ya kama matarsa da abokinsa sun cin amanarsa a otal.
Gwamnatin Kaduna ta bi sahun makwabtanta na yankin Arewa maso yamma; Kastina da Zamfara wajen kafa sabbin dokoki don dakile matsalar tsaro da ya addabi jihar.
Wata kotua da ke jihar Legas, a ranar Alhamis, ta amince Akinola Ikudola dan kasuwa mai shekaru 65 ya rabu da matarsa Funsho bisa zargin ta da kunso masa wani c
Jami’an ‘yan sanda a kasar Saliyo sun cafke jagoran kungiyar IPOB, Chidi Uchendu, a wurin kasuwancinsa a yankin Freetown a ranar Litinin, 27 ga watan Satumba.
Manyan na kusa da gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, cikinsu har da shugaban ma'aikata da kwamishinoni huɗu, sun miƙa takardar murabus daga kan muƙamansu.
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka biyu a yankin Nyiev da ke karamar hukumar Guma ta jihar Benue, Lamarin ya faru ne kusan kwana biyu bayan da aka kashe.
Kwamishina yaɗa labaru na jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Dosara, ya bayyana cewa kwalliya ta biya kuɗin sabulu a matakin datse hanyoyin sadarwa a jihar Zamfara.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Dakta Usman Abubakar a matsayin sabon daraktan kiwon lafiya na cibiyar lafiya ta tarayya (FMC) Bida, Neja.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce bayan goyon bayan kafa 'yan sandan jihohi a Nigeria, The Cable ta ruwaito. Ana ta kiraye-kirayen cewa a bawa jihohi da
Labarai
Samu kari