An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani dalibin jami'a bayan ya kammala jarrabawarsa ta karshe a jami'a. An ce mutuwarsa na da alaka da kungiyar asiri da ke yankin.
Babu karya game da batun cewa akwai ’yan Najeriya da dama Allah Ya ba su fasaha. Akwai misalai da dama da suke nuni da hakan. Ko kun tuna Jerry Issac Mallo.
Wata kungiyar kabilar Ibo ta bayyana cewa, ya kamata kasar Burtaniya ta bi kadun Nnamdi Kanu kasancewar shi dan kasar Burtaniya ne cikakke. Ta bayyana dalilai.
Wasu mahara da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari kan ayarin motocin gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, a kan hanyarsu ta komawa Kano daga Zamfara.
Wani bidiyo ya nuno yadda aka kawata kuryar bukkar wata Bafulatana da katon gado da kwanuka, tsafdar wurin ya birge masu amfani da shafukan soshiyal midiya.
An hanyo hankalin shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, zuwa wata kasa a Afrika ne bayan an dauka lakwarin bashi tallafin miliyoyin daloli,jaridar TheCable tace.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, ta hada kai da majalisar dinkin duniya wajen samarwa 'yan Najeriya abinci mai kyau dake gina jiki da habaka yara kanana.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci janye karar da ya shigar kan dan jaridar nan kuma mawallafin jaridar Daily Nigerian (da ake wallafa wa.
'Yan majalisar dokokin jihar Niger sun yi sabuwar doka wacce ta bada umurnin a rika yanke wa duk wanda aka tabbatarwa laifin garkuwa da mutane ko dan bindiga hu
Labarai
Samu kari