Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Tsohon gwamnan soji na Cross River da Delta a zamanin mulkin marigayi Janar Sani Abacha, Commodore Ibrahim Kefas (mai ritaya), ya rasu a ranar Juma’a, 1 Oktoba.
Wasu 'yan bindiga da ke jihar Zamfara an gano cewa suna garzayawa yankin Sabon Birni da ke jihar Sokoto don suna tsammanin zuwan dakarun sojin Nijar taimako.
Bankin duniya ya shawarci Najeriya da sauran manyan kasuwanni da su datse kashe kudi mara amfani, su nemi gyararren tsarin bashi domin inganta tattalin arziki.
Babban malamin addinin musuluncin nan na Kaduna, Sheikh Gumi ya ce ‘yan jaridar da suke kiran ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda ne asalin ‘yan ta’addan. Kamar yadda
Ranar Alhamis Hedikwatar tsaro ta bayyana abin da ya faru a harin Kwatan Daban Masara. Sojoji sun bayyana cewa sojojin ISWAP suna fake wa da kama kifi a yankin.
'Yan majalisar wakilan Najeriya na arewacin kasar nan sun samu jagorancin mataimakin kakakin majalisa, Ahmed Idris Wase inda suka ziyarci jigon jam'iyyar APC.
Muhammadu Sanusi Lamido, tsohon sarkin Kano, ya ce alanta mulkin shugaban kasa ga yanki zai iya sa kasar nan ta kare da 'yan takara biyu marasa amfani a 2023.
Wasu mutane da bindigu da ake zargin 'yan fashin daji ne sun kona mutane 10 da ransu a garin Kachiwe da ka mazabar Sarkin Pawa a karamar hukumar Munya na jihar
Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci Gwamnonin Kudanci da Arewacin Najeriya da suyi watsi da sabanin dake tsakanin su domin su cigaba da zam
Labarai
Samu kari