Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Rahotanni sun ce ana bincike domin a gano masu taimaka wa kungiyar nan ta IPOB. Kashin masu taimakawa tafiyar IPOB da tallafin kudi da makamai ya bushe yanzu.
Hisbah ta ce amfani da gunki a shago ya sabawa addinin musulunci. Hukumar ta ce ajiye wannan abu tamkar gunki ya na kawo mugayen sake-sake a ran wasu mutanen.
Jami'an hukumar kula da shige da fice, Kwastam, reshen Seme ta bankado sinki 3,186 na tabar wiwi da aka ɓoye a cikin tifa dauke da yashi, kamar yadda The Cable
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya sauya sheka daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ranar Talata
Bayan gwamnatin tarayya ta sanar da sake cafke shugaban haramtacciyar ƙungiyar taware IPOB, Nnamdi Kanu, ƙasar burtaniya tayi ikirarin bashi taimako na daban.
Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta ce tana bin gwamnatocin jihohin Zamfara, da Adamawa, da Kano, da Gombe, da Borno da kuma Neja bashin Naira biliyan 1.8
Hukumar Kula da Zirga-Zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA), ta ce daga yanzu duk masu bukatar lasisin tuka Adaidaita Sahu a Jihar dole ne su biya N100,000.
Wata kungiya mai suna International Society for Civil Liberties and Rule of Law, ta ce "makusanta kuma shakikakn Nnamdi Kanu ne suka saka masa tarko a kan wata.
Tsawon shekaru, ’yan Najeriya sun samu kansu cikin mawuyacin yanayi wanda ke tattare da bin kan wadannan hanyoyi: da dama sun rasa ’yan uwansu na kusa da muhimm
Labarai
Samu kari