Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Hukumar NNPC za ta dauki watanni 18 wajen gyara matatan danyen man da ke Najeriya. Za a shafe fiye da shekaru uku kafin a gama gyara matatar da ke Fatakwal.
Shugaba Muhammadu Buhari zai cigaba da biyan kudin tallafin mai a 2022 saboda hana fetur tsada. Najeriya za ta kashe kusan Tiriliyan 1 idan aka yi lissafi.
Dr Henry Bolaji Akinduro, shugaban kamfanin Total Grace Oil and Gas Investment Limited, ya bayyana cewa dukiyar da ake ganin yana da su yanzu, da jarin N50,000.
Sojojin saman Najeriya sun yi kaca-kaca da sansanonin haramtacciyar kungiyar IPOB a jihar Delta. Kwamishinan 'yan sanda na jihar, Muhammad Ari ya tabbatar dashi
Sakamakon jita-jita dake yaduwa a kafafen ra'ayi da sada zumunta cewa wasu sabbin gwamnonin PDP biyu na shirin komawa APC, gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa yayi
An shiga tashin hankali a sakateriyar jam'iyyar APC a ranar Alhamis a garin Abuja bayan an dinga rade-radin cewa ginin zai rushe.Sakateriyar APC ta kasa, Abuja.
Diyar shugaban kasan Najeriya, Hanan Buhari, a ranar Talata, 29 ga watan Yuni ta karba kwalinta na digiri na biyu da ta kammala a London.Hanan wacce ta kammala.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta fara farautar Sunday Igboho, ɗan gwagwarmayar Yarbawa bayan ya tsere yayin da ta kai samame gidansa a jihar Oyo, The Cabl
Rahotanni daga jihar Kano sun bayyana cewa wasu dogarawan sarki 11 sun laƙaɗawa wata mata dukan kawo wuka, har ta sheƙa lahira saboda zargin matar da maita.
Labarai
Samu kari