'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani mai garkuwa da mutane bayan ya yi yunkurin karbar kudin fansa N10m a jihar Oyo. Masu garkuwar sun sace wani mutum a gidan shi.
Gwamnoni ke da kusan Naira tiriliyan 6 a cikin bashin Naira tiriliyan 33 da ake bin Najeriya. Indiya na cikin kasashe 5 da Najeriya ta fi yawan rugawa wajen su.
A cewar majiyoyin, daruruwan mayakan, wadanda ake kyautata zaton ’yan kungiyar Ansaru ne sun rika shiga garuruwa a kan babura, kafin daga bisani su kafa tuta.
A jiya rigima ta kaure tsakanin Sheikh Abduljabbar Kabara da Lauyoyin sa a kotu. Lauyoyin da suka tsaya wa malamin sun ce abubuwan da ya fada ba gaskiya bane.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a Imo ta zargi malamin addinin Islama, Sheikh Ahmed Gumi, da karfafa gwiwar 'yan bindiga da ayyukan su a arewacin Najeriya.
Jami’an ‘Yan Sanda sun cafke mai garkuwa da ‘Yan makaranta a Kaduna. Da hannun wannan mutumi aka sace ‘Yan makarantar gwandu, Bethel da Jami’ar Greenfield.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya shiga jerin manyan jiga-jigan siyasan da suka garzaya birnin Landan domin gaida jagoran jam'iyyar APC, Asiwaju.
Sanata Ali Ndume, ya goyi bayan ragargazar da sojoji ke yi wa 'yan bindiga, har da masu garkuwa da mutane a yankin arewa maso yammacin kasar, The Guardian ta ru
Ethiopia ta shiga cikin jerin kasashen duniya da Turawa ba su taba yi musu mulkin mallaka ba tun farkonsu. Sojin kasa na yaki tare da Zakuna, giwaye, damisa.
Daya daga cikin wadanda ake zargi da hannu wurin halaka Abdulkareem Na'Allah, dan Sanata Bala Ibn Na'Allah, ya ce yayi amfani da kudin ne ya siya buhunan shinka
Labarai
Samu kari