Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce zai cigaba da sukar fadar shugaban kasa domin hakan ne sai sa ta rika yin
Saura kiris gwamnatin jihar Katsina ta cimma burinta na haramta barace-barace a fadin jihar Katsina. Tuni kudurin ya zarce zama na biyu a majalisar dokokin jiha
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Karamar ministar masana'antu, cinikayya da hannun jari, Ambasada maryam Yalwaji Katagum, wacce ta yanke jiki ta fadi a wani taro a ranar Litinin ta fara lafiya.
A dokar PIB, Majalisar Tarayya ta rage kason da za a ba jihohi masu arzikin mai daga 5% zuwa 3%. Sai dai Kungiyar Gwamnonin sun kuma ki yarda da wannan batu.
An gano yadda hukumar FIRS ta ba mutane aiki ba tare da kowa ya sani ba kwanaki. Ana zargin hakan ya jawo albashin ma’aikata sai an yi da gaske ya ke fito wa.
Wani jirgin AN-26 na kasar Rasha mai dauke da akalla mutum 28 ya bace a yankin Kamchatka dake gabashin kasar Rasha, kafafen yada labaran sun ruwaito hukumomi.
Dakarun Sojin 195 Battalion, Sakta 1 Operation Hadin Kai, tare da jami'an sa kai CJTF sun samu nasarar damke masu kaiwa yan ta'addan BokoHaram makamai da kayayy
Shugaban rundunar sojin kasa, COAS Manjo Janar Faruk Yahaya a ranar Litinin ya gwangwaje tsohon jarumin fina-finao, Usman Baba Pategi wanda aka sani da Samanja.
Labarai
Samu kari