Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Hukumar kwastam, ta bayyana cewa, za ta fara amfani da jirage marasa matuki domin gudanar da ayyukan sintiri da kame a iyokoki don samun saukin ayyukansu..
Peter Obi, tsohon gwamnan jihar Anambra ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya daina daukar hotunan da 'yan siyasa marasa tausayi da daraja da ke sauya.
Edwin Clark, wani dattijon kabilar Ijaw ya caccaki gwamnatin Buhari kan yunkurin gina sansanin sojin ruwa a jihar Kano. Ya ce kamata yayi a Bayelsa ba a Kano ba
Gwamnatin shugaba Buhari ta bayyana cewa, ba za ta ambaci sunayen mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci ba, saboda ba shine a gabanta ba. Ta bayyana dalili.
Jami'an hukumar EFFC reshen Ilorin sun kama wasu dalibai 30 da ake zargi 'yan damfara ta intanet ne a Jami'ar Jihar Kwara wato KWASU da ke Malete Hukumar ta ce
Wani Ahmad Sagir wanda aka fi sani da Khalifah mai shekaru 30 wanda dan ga ni kashe nin gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa ne ya fadi ya rasu a ranar Lahadi.
Firdausi Sulaiman mai shekaru 23 ta yi karar mijin ta, Haruna Haruna a gaban kotun musulunci da ke zama a Magajin Gari a Kaduna tana bukatar a raba auren su da
Onyema Nwachukwu, mai magana da yawun rundunar sojin kasa ta Najerriya,ya ce 'yan ta'addan ISWAP sun fara gagarumin gangamin diban jama'a domin zama mambobinsu.
Babbar kotun Jos da ke zama a Kasuwan Nama ta yanke wa wani lebura, El-Kanan Emmanuel daurin shekaru 5 akan satar N51,000. NewsWireNGR ta tabbatar da cewa Alkal
Labarai
Samu kari