Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Za ku ji abin da ya faru Malaman Jami’a ba su karbar albashi na tsawon lokaci a Najeriya. Akwai malaman da suka yi ikirarin N6000 aka biya su a karshen wata.
Kwamiti a kasar Amurka ya gano sirri, inda ya bayyana cewa, akwai yiyuwar 'yan bindiga na hada kai da 'yan Boko Haram ne domin su bata sunan gwamnatin Buhari.
Wani matukin Keke ta haya mai suna Mallam Tulu, ya mayar da kudi har N500,000 zuwa ga wasu 'yan kasuwa bayan sun manta da shi a abun hawansu a Jos,jihar Filato.
Tuni EFCC ta fara bincike kan zargin da Pandora Papers ta fitar na wasu jiga-jigan siyasar Najeriya. EFCC ta fara bincikar mutane 7 daga cikin wadanda ake zargi
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun shiga har ɗakin kwanan wani ɗan kasuwa, sun yi awon gaba da shi a Anguwarsa dake cikin kwaryar birnin Jalingo.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, a ranar Litinin, sun kai hari hedkwatar 'yan sanda da ke karamar hukumar Ohaukwu da ke jihar Ebonyi. A ruwayar Sah
Rikici tsakanin mazauna yankin Apa na karamar hukumar Ado na jihar Benue ya jawo rasa mutane tara, alamrin da ya kai ga sanya dokar hana fita a wani yankin Benu
Labarin dake fitowa daga jihar Sokoto a arewacin Najeriya, na nuni da cewa wasu tsagerun yan bindiga sun hallaka mutane da dama a kasuwar Goronyo dake jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano sun cafke wasu matasa 3 da ake zargi da garkuwa da mutane a kwatas din Sharada. Sun ce a basu N2m ko su sace magidanci.
Labarai
Samu kari