Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Jami'an NSCDC a jihar Engu sun kama wani mutum da ke aiki tare da masu garkuwa da mutane a Legas kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Danny Manuel, mai magana da
Jihohin Arewa na shirin yi wa Gwamnonin Kudu taron dangi tare da FIRS a karar VAT. Za a samu wasu karin Gwamnonin Jihohin yankin da za su kalubalanci Kudu.
'Yan Boko Haram sun mamaye garuruwa da dama a jihar Niger, inda suka raba wa mutane kudi suna daukansu a matsayin mayaka domin su taya su yaki da gwamnati,
Gwamna jihar Benue, Samuel Ortom, a ranar Lahadi 3 ga watan Oktoba ya yi ikirarin cewa wasu mutane na kitsa yadda za su kashe shi. Ortom, ya yi wannan zargin
Gwamnonin yankin kudu maso kudu suna tattaunawa a halin yanzu, ana kyautata zaton za su tattauna akan abubuwan da suka shafi harajin VAT da shugabancin 2023.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta bayyana yadda ta samu nasarar kama mutane 21 da ake zargin ‘yan bindiga ne da su ka addabi jihar tare da masu taimaka mus
Ma'aikatar tsaro ta magantu kan mutumin da aka gani dauke da bindiga kirar AK-47 inda aka ce wai ministan tsarn Najeriya ne ke dauke a bindiga yayin tafiya wani
'Yan ta'addan Boko Haram sun addabi jama'a mazauna karamar hukumar Shiroro ta jihar Naje da su dinga aurar da 'ya'yansu mata a shekaru 12 kuma sun gargadesu.
Miliyoyin takardu sun bayyana kuma gagarumin binciken hadin guiwa na 'yan jarida ya bankado sirrikan dukiyoyin tsoffi da wasu shugabanni a duniya, 'yan siyasa.
Labarai
Samu kari