Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Kungiyar matan Arewa maso Yamma ta gargadi Bello Turji ya mika wuya kafin lokaci ya kure masa. Sun yaba wa sojojin Najeriya game da kashe mataimakin Bello Turji.
A safiyar ranar Lahadin da muke ciki ne, mummunan labari ya fito cewa, wasu mutane ɗauke da bindigu sun yi awon gaba da sarkin Kajuru, Alhaji Adamu Kajuru.
Iyayen 'yan mata da aka sace daga makarantar sakandare ta gwamnatin tarayya da ke Yawuri, jihar Kebbi, suna neman taimako, suna mai cewa an aurar da ƴaƴansu, a
Wasu 'yan bindoga sun sace shugaban wata kwaleji a jihar Zamfara jim kadan bayan bayar da rahoton sace sarkin Kajuru na jihar Kaduna da safiyar yau Lahadi.
Kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC na kasa, ya rushe kwamitin shugabannin jam'iyyar na jihar Zamfara.Sanata John Akpanuodedehe, sakataren CECPC na kasa.
Sheikh Abduljabbar Kabara ya nemi al'ummar musulmi su yi masa afuwa game da kalaman batanci ga Annabi Muhammadu SAW da ake zarginsa da yi yana mai cewa ba fahim
Gwamnatin jihar Kaduna ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yulin 2021 a matsayin ranar hutu domin karrama ayyukan tsohon mataimakin gwamna, Bala Barnabas Bantex
Yayin da ake tsaka da jimamin mutuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar Kaduna, Barnabas Bala Bantex, gwamna El-Rufa'i ya nuna alhininsa game da wannan rashi.
Bala Bantex, tsohon mataimakin gwamnan jihar Kaduna, ya rasu yana da shekaru 64 a duniya, Daily Nigerian ta ruwaito. Majiyoyi daga gidan gwamnatin jihar Kaduna
Annobar cutar COVID19 ta yi illa matuƙa ga magidanta da ɗai-ɗaikun mutane a Najeriya, yayin da wasu suka rasa ayyukansu, wasu kuma aka rage musu albashinsu.
Labarai
Samu kari