Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta ce ta mayar da N19.3 biliyan kudin jihar Kogi wanda jihar ta boye daban.
Tsagerun Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifin tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Prince Eze Madumere, a garin Iho da ke karamar hukumar Ikeduru na jihar.
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa (NRC), ta dakatar da yakin aikin da ma'aikatan ta suka fada na tsawon kwanaki uku. Hakan ya biyo bayan tarin da suka yi.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya gwangwaje ‘yan gudun hijira fiye da mutane 5000 da rabin biliyan daya wadanda za su koma gidajensu domin cigaba da.
Wasu ‘yan mata bakwai sun rasa rayukansu bayan da kwale-kwalen da suke ciki ya kife ranar Alhamis, 18 ga watyan Nuwamba, a hanyarsu ta dawowa daga Maulidi.
Rikici ya barke tsakanin wasu mata biyu da ke makwabtaka da juna inda suka fara dambe saboda daya daga cikinsu ta yar da leda a kofar makwabciyarta har da kai g
Adefolalu Timothy Olusegun jami'in hukumar takaita cakudaidainiyar ababen hawa a Legas watau LASTMA kuma kuma ya zama shahrarre bisa salon da yake tafiyar da ai
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu, ya yi kiraga iyalan Alhaji Aliko Dangote su rungumi kaddara bisa rasuwar Sani Dangote.
A kalla mutum bakwai ne aka tabbatar yan bindiga sun kashe a harin da suka kai garin Tor-Torgan a daren ranar Alhamis kamar yadda The Nation ta ruwaito. Wasu d
Labarai
Samu kari