An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Hukumar kula da masallacin kasa na Abuja ta kaddamar da asusun neman taimakon kudin kula tare da cigaba da ayyukan masallacin, Daily Trust ta ruwaito hakan.
Harbe-harben yan IPOB ya yi sanadiyyar fatattakar dalibai a wata makarantar sakandare ta Comprehensive da ke karamar hukumar Njaba a jihar Imo a ranar Litinin.
Kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, ya sanar da dakatar da mataimakin shugaban marasa rinjaye, bisa zarginsa da hannu a ɗaukar malamai ta bayan fage.
Ocherome Nnanna yace akwai wasu Ministocin da ya kamata a fattake su daga gwamnati. A cikin jerin akwai Godswill Akpabio, Bashir Magashi da Sadiya Umar Farouk.
Da sanyin safiyar yau Litinin wasu 'yan bindiga suka dira gonar wani jigon PDP, inda suka yi awon gaba dashi. An ce sun sace shi tare da direbansa a gonar.
Wani mai shago, Mohammed Hamman Adama, ya nuna bajintarsa sa bayan ya yi dambe da wasu yaran Shila yayin da su ka yi kokarin balle masa shagon sa da ke Sanger
Kaduna- Wani babban ɗan kasuwa a jihar Kaduna, ya shigar da karar tsohuwar matarsa gaban kotun musulunci, inda yace sam ba shi da alaƙa da jaririn da ta haifa.
Wani lauya mazaunin Abuja ya bayyana dalilan sa akan yadda shugabancin Najeriya ya dace da mace, idan aka yi la’akari da rawar da mata suke takawa yana mai cewa
Wata tanka makare da man fetur ta yi hatsari a kan hanya a Yola, lamarin ya haddasa gobara, mutane da dama sun yi asarar dukiyoyi da suka kai da miliyoyin kudi.
Labarai
Samu kari